• About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact
Saturday, April 18, 2026
  • Login
Taskar Gizago
Advertisement
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna
Taskar Gizago
No Result
View All Result
Home Adabi

Littafin Tunawa Da Ɗanbarno: Ana Gayyatar Marubuta

Bashir Yahuza Malumfashi by Bashir Yahuza Malumfashi
July 3, 2023
in Adabi
0
Littafin Tunawa Da Ɗanbarno: Ana Gayyatar Marubuta

Marigayi Auwal Ɗanbarno

125
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterWhatsappEmail a Friend

HAWAYEN RABUWA: LITTAFIN TA’AZIYYA DA ALHININ MARIGAYI AUWALU GARBA ƊANBORNO (24/12/78 – 25/6/2023)

Duniyar marubuta da ‘yan uwa da abokan arziki su shiga cikin ruɗu da kuma firgici na rasuwar ɗan uwanmu kuma abokinmu, Marigayi Auwalu Garba Ɗanborno wanda babban makusancinsa kuma amininsa (Dr.) Aminu Ladan Abubakar Alan Waƙa (Sarkin Ɗiyan Gobir) ya bayyana a baiton waƙa da cewa, Auwalu marubuci ne, Auwalu manazarci ne…”.

Related posts

Littafin Rayuwar Fitacciyar ‘Yar Jarida Jamila Tangaza

Littafin Rayuwar Fitacciyar ‘Yar Jarida Jamila Tangaza

April 11, 2026
FITILAR MATASA – Zannan Galadima (3)

FITILAR MATASA – Zannan Galadima (3)

March 7, 2026

Da ya ke Marigayin mutum ne na mutane, tabbas duniyar soshal midiya ta cika da saƙonni na alhinin da jin labarin rashin wannnan babban zaƙaƙurin marubuci da manazarci wanda manomi ne kuma jam’in tsaro aboki ga kowa da kowa. Marigayi AG ya shahara wajen bayyana fahimtarsa ta hanyar tsage gaskiya komai dacinta. Mutum ne mai kishin addini da kishin mutanen Arewa a cikin rubuce -rubucensa wanda ya yi a wasu littattafai da shafinsa na Feskub a dandalin soshal midiya.

Don taskace kaɗan daga ire – iren wasu daga cikin gudunmawarsa ga raya al’umma da kuma wasu daga bayanan alhinin da ‘yan uwa da abokan arzikinsa suka bayyana game da rasuwarsa, babban amininsa (Dr.) Aminu Ladan Abubakar ya ƙuduri niyyar wallafa littafi don bayyanawa duniya cikkaken hoto shin wa ye Marigayi Auwalu Garba Ɗanborno.
Bisa wannan niyya ana gayyatar duk waɗanda suka rubuta waƙa ko wani bayani game da wannan ɗan uwa namu da su turo wannan bayani zuwa wannan akwatin imail:
danladiharuna#gmail.com.

ƘA’IDOJIN AIKO DA RUBUTU
1. A za iya aiko da waƙa ko gajeran labari ko saƙon ta’aziya amma wajibi ne ya zama ya shafi marigayi AG.
2. Tsawon waƙa kar ta wuce baitoci 35, Gajeran labari kar ya wuce kalmomi 1500 saƙo ta’aziya kuma kar ya gaza kalmomi 300 ko wuce kalmomi 500.
3. An buɗe karbar saƙonnin rubutu ne tun daga ranar 1 ga watan Juli, 2023.
4. Za a rufe karɓar saƙonin rubutu a ranar 14 ga watan Juli, 2023.

Sanarwa:
Khalid Imam
Shugaban Dandalin Muryar Adabi

A madadin:
Dr. Aminu Ladan Abubakar (Sarkin Ɗiyan Gobir).

Domin neman ƙarin bayani ko haske a iya tuntubar wannan lamba 08027796140

Previous Post

Hafsat Nasir Umar: ‘Yar Jaridar Da Ba Ta San Kasala Ba

Next Post

Na Yi Zaton Gwamna Badaru Ɗan Izala Ne

Related Posts

Littafin Rayuwar Fitacciyar ‘Yar Jarida Jamila Tangaza
Adabi

Littafin Rayuwar Fitacciyar ‘Yar Jarida Jamila Tangaza

April 11, 2026
FITILAR MATASA – Zannan Galadima (3)
Adabi

FITILAR MATASA – Zannan Galadima (3)

March 7, 2026
Let’s Speak Our Mother Tongue
Adabi

Mu Yi Kishi Da Alfahari Da Harshen Uwa

March 6, 2026
Next Post
Na Yi Zaton Gwamna Badaru Ɗan Izala Ne

Na Yi Zaton Gwamna Badaru Ɗan Izala Ne

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

RECOMMENDED NEWS

Za Mu Tunkari Matsalolin Ruwa Da Gaske A Jihar Katsina – Injiniya Tukur

Za Mu Tunkari Matsalolin Ruwa Da Gaske A Jihar Katsina – Injiniya Tukur

July 17, 2023
Kasafin 2024: Majalisar Dattawa Ta Buƙaci A Ƙara Wa Ma’aikatar Yaɗa Labarai Kuɗi

Kasafin 2024: Majalisar Dattawa Ta Buƙaci A Ƙara Wa Ma’aikatar Yaɗa Labarai Kuɗi

December 13, 2023
DUNDUFAR SAITI

DUNDUFAR SAITI

March 26, 2024
MARYAM SHATTY: Shin Me Ta Tare Wa Wasu Ne?

MARYAM SHATTY: Shin Me Ta Tare Wa Wasu Ne?

August 4, 2023

FOLLOW US

BROWSE BY CATEGORIES

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

POPULAR NEWS

  • Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Ta Tsinci Naira Miliyan 60 A Saudiyya Ta Miƙa Wa Hukuma

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • LUWAƊI DA YARA 14: Yadda Aka Bankaɗo Asirin Kabir Ɗan Hisba

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Sojojin Najeriya Sun Kama Makashin Sarkin Gobir

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • BINCIKE: Zahirin Abin Da Ke Faruwa A BBC Hausa

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
Taskar Gizago

Follow us on social media:

Recent News

  • Ko Me Ya Sa Manyan Mata Ke Auren Yara?
  • Mu Ji Tsoron Allah
  • Malam Nasir El-Rufa’i Da Ƙalubalen Rayuwa

Category

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

Recent News

Ko Me Ya Sa Manyan Mata Ke Auren Yara?

Ko Me Ya Sa Manyan Mata Ke Auren Yara?

April 18, 2026
Mu Ji Tsoron Allah

Mu Ji Tsoron Allah

April 17, 2026
  • About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
This website uses cookies. By continuing to use this website you are giving consent to cookies being used.