• About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact
Friday, July 10, 2026
  • Login
Taskar Gizago
Advertisement
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna
Taskar Gizago
No Result
View All Result
Home Gizago

TAURARON GIZAGO: Idris Ibrahim Kubau

Bashir Yahuza Malumfashi by Bashir Yahuza Malumfashi
August 13, 2023
in Gizago
1
TAURARON GIZAGO: Idris Ibrahim Kubau

Malam Idris Ibrahim Kubau

48
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterWhatsappEmail a Friend

TAURARON GIZAGO: Idris Ibrahim Kubau

Gabatarwa:
A wannan karon, Malam Idris Ibrahim Kubau ne ya samu ɗarewa a kujerar TAURARIN GIZAGO. Mutum ne jajirtacce, saraki, mai sharhi kan al’amuran yau da kullum. Yana ɗaya daga cikin jigajigan da suke yin hidimar zumunci a wannan ƙungiya ta Gizago. Yana da himma ƙwarai, domin hasali ma, yana daga cikin ƙalilan ɗin mutanen da suka zama silar assasawa da kafa wannan ƙungiya.

Related posts

Tattaunawar Ɗan Jarida Da Bazawara ‘Yar Tuwo-Tuwo

Tattaunawar Ɗan Jarida Da Bazawara ‘Yar Tuwo-Tuwo

June 23, 2026
Ilimin Zamani: Babban Ƙalubale Ga Al’ummar Musulmin Arewa

Ilimin Zamani: Babban Ƙalubale Ga Al’ummar Musulmin Arewa

June 22, 2026

Wane Ne Idris Ibrahim Kubau?
An haifi Idris Ibrahim Kubau a garin Kubau da ke Ƙaramar Hukumar Kubau cikin Jihar Kaduna. Ya yi karatun addini da na zamani har zuwa matakin digiri na biyu da kuma difloma a harkar ƙwarewa kan malanta, watau Professional Diplama in Education. Ya yi koyarwa a makarantar firamare ta gwamnati da sakandare, haka ma da makarantar Islamiyya na tsawon shekaru; don taimaka wa al`umma.
Yanzu haka yana aikin gwamnati da kuma noma. Yana da aure da yara. Haka kuma shi Basarake ne, domin kuwa shi ne Barden Kubau.

Manufarsa Game Da Gizago:
Manufarsa game da Ƙungiyar Gizago ta Najeriya ta taso ne saboda sha`awarsa kan rubuce-rubuce. Yana cikin ƙungiyoyi da dama, musamman Ƙungiyar Gizago, wadda yake matukar ƙauna don sada zumunci da ci gaban al`adun Hausa.

Matsayinsa A Ƙungiyar Gizago:
Malam Idris shi ne Shugaban Ƙungiyar Gizago na farko a Jihar Kaduna kuma shi ne Mataimakin Sakatare na farko na kasa. Lambarsa ta Gizago ita ce: GZG-64-KDN.
Ya ce: “Ina jinjina wa Malam Bashir Yahuza Malumfashi bisa wannan tunani na kafa wannnan ƙungiya da Alhaji Muntaƙa Abdulhadi Dabo, shugabanta na farko na ƙasa, bisa ganin ƙungiyar ta kafu da ƙokarin yin taro; muka san junanmu bayan haɗuwa a jarida da buga waya. Allah Ya saka musu da alheri.”

Fahimtarsa Game Da Zumunci:
Malam Idris Ibrahim Kubau ya ce: “Haƙiƙa zumunci abu ne mai matuƙar muhimmamci da kuma lada ga masu sadar da shi. Ƙungiyar Gizago ita ce ƙungiyar da na fi ƙauna da alfahari da ita saboda irin mutanen da ta haɗa, muka zama ‘yan uwa.”

Shawararsa Ga Gizagawa:
Ya ce: “Shawarwarina ga Gizagawa, su zama haƙuri da juna. Su zama masu jajircewa da dogaro da kai da taimakon juna. Su zama masu sada zumunci da riƙo da al`adunmu masu kyau.”

Previous Post

Amana: Ita Ce Sinadarin Tabbatar Da Haɗin Kai, Aminci Da Zaman Lafiya A Najeriya

Next Post

NIJER DA ECOWAS DA NIGERIA: Wani Nazari Na Musamman

Related Posts

Tattaunawar Ɗan Jarida Da Bazawara ‘Yar Tuwo-Tuwo
Gizago

Tattaunawar Ɗan Jarida Da Bazawara ‘Yar Tuwo-Tuwo

June 23, 2026
Ilimin Zamani: Babban Ƙalubale Ga Al’ummar Musulmin Arewa
Gizago

Ilimin Zamani: Babban Ƙalubale Ga Al’ummar Musulmin Arewa

June 22, 2026
Taɓarɓarewar Tsaro A Najeriya: Janar Buratai Ya Buƙaci A Ɗauki Matakan Gaugawa
Gizago

Taɓarɓarewar Tsaro A Najeriya: Janar Buratai Ya Buƙaci A Ɗauki Matakan Gaugawa

June 16, 2026
Next Post
NIJER DA ECOWAS DA NIGERIA: Wani Nazari Na Musamman

NIJER DA ECOWAS DA NIGERIA: Wani Nazari Na Musamman

Comments 1

  1. Idris Ibrahim Kubau says:
    3 years ago

    Ina godiya sosai Malam Bashir Yahuza Malumfashi kan wannan ƙoƙari naka. Allah Ya saka da alkhairi Ya bada lada Ya ƙara daukaka da yauƙaƙa danƙon Zumunci amin.

    Reply

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

RECOMMENDED NEWS

Malam Nasir El-Rufa’i Da Ƙalubalen Rayuwa

Malam Nasir El-Rufa’i Da Ƙalubalen Rayuwa

April 16, 2026
Zaɓen 2027: Akwai Yiwuwar Farfesa Pantami Ya Yi Nasara – Farfesa Lawanti

Zaɓen 2027: Akwai Yiwuwar Farfesa Pantami Ya Yi Nasara – Farfesa Lawanti

July 8, 2026
My 83rd Birthday and the Kindred Spirit

Cikar Shekaru 83 A Duniya: Ranar Da Na Ga Zumunci Da Fatan Alheri Daga Masoya

January 19, 2026
Betaran Biu Janar Buratai Ya Samu Sarautar ‘Baakoren Akure’

Betaran Biu Janar Buratai Ya Samu Sarautar ‘Baakoren Akure’

October 17, 2023

FOLLOW US

BROWSE BY CATEGORIES

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

POPULAR NEWS

  • Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Ta Tsinci Naira Miliyan 60 A Saudiyya Ta Miƙa Wa Hukuma

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • LUWAƊI DA YARA 14: Yadda Aka Bankaɗo Asirin Kabir Ɗan Hisba

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Sojojin Najeriya Sun Kama Makashin Sarkin Gobir

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Tarihin Waƙar Yaƙin Tabuka

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
Taskar Gizago

Follow us on social media:

Recent News

  • Afirka Ta Fice Daga Gasar Kofin Duniya Na Bana
  • Book Launch Seeks to Rewrite Lassa’s Story, Preserve Cultural Heritage
  • Zaɓen 2027: Akwai Yiwuwar Farfesa Pantami Ya Yi Nasara – Farfesa Lawanti

Category

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

Recent News

Afirka Ta Fice Daga Gasar Kofin Duniya Na Bana

Afirka Ta Fice Daga Gasar Kofin Duniya Na Bana

July 10, 2026
Book Launch Seeks to Rewrite Lassa’s Story, Preserve Cultural Heritage

Book Launch Seeks to Rewrite Lassa’s Story, Preserve Cultural Heritage

July 9, 2026
  • About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
This website uses cookies. By continuing to use this website you are giving consent to cookies being used.