• About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact
Sunday, March 8, 2026
  • Login
Taskar Gizago
Advertisement
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna
Taskar Gizago
No Result
View All Result
Home Gizago

TAURARON GIZAGO: Idris Ibrahim Kubau

Bashir Yahuza Malumfashi by Bashir Yahuza Malumfashi
August 13, 2023
in Gizago
1
TAURARON GIZAGO: Idris Ibrahim Kubau

Malam Idris Ibrahim Kubau

42
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterWhatsappEmail a Friend

TAURARON GIZAGO: Idris Ibrahim Kubau

Gabatarwa:
A wannan karon, Malam Idris Ibrahim Kubau ne ya samu ɗarewa a kujerar TAURARIN GIZAGO. Mutum ne jajirtacce, saraki, mai sharhi kan al’amuran yau da kullum. Yana ɗaya daga cikin jigajigan da suke yin hidimar zumunci a wannan ƙungiya ta Gizago. Yana da himma ƙwarai, domin hasali ma, yana daga cikin ƙalilan ɗin mutanen da suka zama silar assasawa da kafa wannan ƙungiya.

Related posts

Yunƙurin ‘Yan Ba-Zata/Hausawan Bogi Na Haddasa Ruɗani A Arewa (14)

Yunƙurin ‘Yan Ba-Zata/Hausawan Bogi Na Haddasa Ruɗani A Arewa (14)

March 1, 2026
#AdalciGaWalida (01): ƘIRA GA GWAMNATIN JIHAR JIGAWA DA TA ƊAUKI MATAKIN GAUGAWA A KAN KUƁUTAR DA WALIDA ABDULHADI

#AdalciGaWalida (01): ƘIRA GA GWAMNATIN JIHAR JIGAWA DA TA ƊAUKI MATAKIN GAUGAWA A KAN KUƁUTAR DA WALIDA ABDULHADI

February 23, 2026

Wane Ne Idris Ibrahim Kubau?
An haifi Idris Ibrahim Kubau a garin Kubau da ke Ƙaramar Hukumar Kubau cikin Jihar Kaduna. Ya yi karatun addini da na zamani har zuwa matakin digiri na biyu da kuma difloma a harkar ƙwarewa kan malanta, watau Professional Diplama in Education. Ya yi koyarwa a makarantar firamare ta gwamnati da sakandare, haka ma da makarantar Islamiyya na tsawon shekaru; don taimaka wa al`umma.
Yanzu haka yana aikin gwamnati da kuma noma. Yana da aure da yara. Haka kuma shi Basarake ne, domin kuwa shi ne Barden Kubau.

Manufarsa Game Da Gizago:
Manufarsa game da Ƙungiyar Gizago ta Najeriya ta taso ne saboda sha`awarsa kan rubuce-rubuce. Yana cikin ƙungiyoyi da dama, musamman Ƙungiyar Gizago, wadda yake matukar ƙauna don sada zumunci da ci gaban al`adun Hausa.

Matsayinsa A Ƙungiyar Gizago:
Malam Idris shi ne Shugaban Ƙungiyar Gizago na farko a Jihar Kaduna kuma shi ne Mataimakin Sakatare na farko na kasa. Lambarsa ta Gizago ita ce: GZG-64-KDN.
Ya ce: “Ina jinjina wa Malam Bashir Yahuza Malumfashi bisa wannan tunani na kafa wannnan ƙungiya da Alhaji Muntaƙa Abdulhadi Dabo, shugabanta na farko na ƙasa, bisa ganin ƙungiyar ta kafu da ƙokarin yin taro; muka san junanmu bayan haɗuwa a jarida da buga waya. Allah Ya saka musu da alheri.”

Fahimtarsa Game Da Zumunci:
Malam Idris Ibrahim Kubau ya ce: “Haƙiƙa zumunci abu ne mai matuƙar muhimmamci da kuma lada ga masu sadar da shi. Ƙungiyar Gizago ita ce ƙungiyar da na fi ƙauna da alfahari da ita saboda irin mutanen da ta haɗa, muka zama ‘yan uwa.”

Shawararsa Ga Gizagawa:
Ya ce: “Shawarwarina ga Gizagawa, su zama haƙuri da juna. Su zama masu jajircewa da dogaro da kai da taimakon juna. Su zama masu sada zumunci da riƙo da al`adunmu masu kyau.”

Previous Post

Amana: Ita Ce Sinadarin Tabbatar Da Haɗin Kai, Aminci Da Zaman Lafiya A Najeriya

Next Post

NIJER DA ECOWAS DA NIGERIA: Wani Nazari Na Musamman

Related Posts

Yunƙurin ‘Yan Ba-Zata/Hausawan Bogi Na Haddasa Ruɗani A Arewa (14)
Gizago

Yunƙurin ‘Yan Ba-Zata/Hausawan Bogi Na Haddasa Ruɗani A Arewa (14)

March 1, 2026
#AdalciGaWalida (01): ƘIRA GA GWAMNATIN JIHAR JIGAWA DA TA ƊAUKI MATAKIN GAUGAWA A KAN KUƁUTAR DA WALIDA ABDULHADI
Gizago

#AdalciGaWalida (01): ƘIRA GA GWAMNATIN JIHAR JIGAWA DA TA ƊAUKI MATAKIN GAUGAWA A KAN KUƁUTAR DA WALIDA ABDULHADI

February 23, 2026
Yunkurin ‘Yan Ba-Zata/Hausawan Bogi Na Haddasa Ruɗani A Arewa (13)
Gizago

Yunkurin ‘Yan Ba-Zata/Hausawan Bogi Na Haddasa Ruɗani A Arewa (13)

February 20, 2026
Next Post
NIJER DA ECOWAS DA NIGERIA: Wani Nazari Na Musamman

NIJER DA ECOWAS DA NIGERIA: Wani Nazari Na Musamman

Comments 1

  1. Idris Ibrahim Kubau says:
    3 years ago

    Ina godiya sosai Malam Bashir Yahuza Malumfashi kan wannan ƙoƙari naka. Allah Ya saka da alkhairi Ya bada lada Ya ƙara daukaka da yauƙaƙa danƙon Zumunci amin.

    Reply

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

RECOMMENDED NEWS

Zaɓen gwamna: Mutum 2,318,919 za su yi zaɓe a Imo, 1,833,160 a Kogi, 1,017,613 a Bayelsa, inji INEC

Kasafin N18b: INEC za ta biya ma’aikata 16,000 alawus ɗin su, ba a zaɓen Bayelsa, Imo da Kogi za ta kashe kuɗaɗen ba – Yakubu

November 4, 2023
Ta’aziyyar Ɗanbarno: Daga Fasihin Mai Zane Kamal Iyantama

Ta’aziyyar Ɗanbarno: Daga Fasihin Mai Zane Kamal Iyantama

July 5, 2023
Gidauniyar Qatar Foundation Za Ta Gina Katafariyar Makaranta A Jigawa

Gidauniyar Qatar Foundation Za Ta Gina Katafariyar Makaranta A Jigawa

July 7, 2023
Shin Ka Kuwa Kalli Fim Ɗin The Lord of the Ring

Shin Ka Kuwa Kalli Fim Ɗin The Lord of the Ring

May 29, 2023

FOLLOW US

BROWSE BY CATEGORIES

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

POPULAR NEWS

  • Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Ta Tsinci Naira Miliyan 60 A Saudiyya Ta Miƙa Wa Hukuma

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • LUWAƊI DA YARA 14: Yadda Aka Bankaɗo Asirin Kabir Ɗan Hisba

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Sojojin Najeriya Sun Kama Makashin Sarkin Gobir

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • BINCIKE: Zahirin Abin Da Ke Faruwa A BBC Hausa

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
Taskar Gizago

Follow us on social media:

Recent News

  • RAMADAN KARIM: 19-1447
  • FITILAR MATASA – Zannan Galadima (3)
  • RAMADAN KARIM: 18-1447

Category

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

Recent News

RAMADAN KARIM: 19-1447

RAMADAN KARIM: 19-1447

March 8, 2026
FITILAR MATASA – Zannan Galadima (3)

FITILAR MATASA – Zannan Galadima (3)

March 7, 2026
  • About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
This website uses cookies. By continuing to use this website you are giving consent to cookies being used.