• About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact
Monday, May 25, 2026
  • Login
Taskar Gizago
Advertisement
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna
Taskar Gizago
No Result
View All Result
Home Gizago

#AdalciGaWalida (01): ƘIRA GA GWAMNATIN JIHAR JIGAWA DA TA ƊAUKI MATAKIN GAUGAWA A KAN KUƁUTAR DA WALIDA ABDULHADI

ADALCI GA WALIDA

Isa Billami Hadejia by Isa Billami Hadejia
February 23, 2026
in Gizago
0
#AdalciGaWalida (01): ƘIRA GA GWAMNATIN JIHAR JIGAWA DA TA ƊAUKI MATAKIN GAUGAWA A KAN KUƁUTAR DA WALIDA ABDULHADI

Adalci Ga Walida (01)

41
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterWhatsappEmail a Friend

#AdalciGaWalida (01): ƘIRA GA GWAMNATIN JIHAR JIGAWA DA TA ƊAUKI MATAKIN GAUGAWA A KAN KUƁUTAR DA WALIDA ABDULHADI

Daga Dr. Isah Billami Hadejia

Related posts

Rantsuwa Da Ƙur’ani: Martani Ga Shugaban Hausawan Bogi

Rantsuwa Da Ƙur’ani: Martani Ga Shugaban Hausawan Bogi

April 20, 2026
Malam Nasir El-Rufa’i Da Ƙalubalen Rayuwa

Malam Nasir El-Rufa’i Da Ƙalubalen Rayuwa

April 16, 2026
Adalci Ga Walida (01)


__________

Muna miƙa kira na musamman ga Gwamnatin Jihar Jigawa da ta ɗauki matakin gaugawa tare da nuna cikakkiyar kulawa kan zargin da ake yi ga wani jami’in tsaro na farin kaya, IFEANYI, wnda ya sace Walida Abdulhadi da kuma sauya mata addini zuwa KIRISTANCI da cin zarafinta, ba tare da sahalewarta ko na iyayenta ba.

Wannan lamari ya shafi muhimman haƙƙoƙin ɗan Adam da Kundin Tsarin Mulki ya tabbatar da su, musamman ‘yancin kai, ‘yancin addini da kare mutunci da tsaron rayuwar ɗan ƙasa. Saboda haka, muna rokon gwamnati ta tabbatar da:

√ Gudanar da bincike mai zurfi, gaskiya da adalci ba tare da nuna son kai ba.

√ Tabbatar da lafiyar Walida Abdulhadi tare da kare martabarta.

√ Ɗaukar matakan doka da suka dace kan duk wanda aka samu da laifi, gwargwadon abin da doka ta tanada.

√ Mun yi imanin cewa ɗaukar mataki cikin gaugawa zai ƙara tabbatar da cewa gwamnati na tsayawa kan gaskiya, adalci da kare haƙƙin ‘yan ƙasa ba tare da wariya ba.

√ Kare haƙƙin ‘ya mace da mutuncin ɗan Adam ba alheri ba ne kawai, wajibi ne da doka ta shinfiɗa.

√ Yin shirun Gwamnati a kan wannan lamarin, yana nuna gazawa da nuna halayyar ko-in-kula wajen kare martabar ‘ya’yanta.

√ Sakamakon haka, muna sake ƙira da BABBAR MURYA da cewa lallai-lallai Gwamnatin Jihar Jigawa ta amsa koken al’umma a kan matsalar wannan yarinya.
__________
JAMA’A, DON ALLAH A YAƊA WANNAN SAƘO DOMIN YA ISA KUNNUWAN HUKUMOMIN DA SUKA DACE!

Previous Post

RAMADAN KARIM: 06-1447

Next Post

FITILAR MATASA – Zannan Galadima (1)

Related Posts

Rantsuwa Da Ƙur’ani: Martani Ga Shugaban Hausawan Bogi
Gizago

Rantsuwa Da Ƙur’ani: Martani Ga Shugaban Hausawan Bogi

April 20, 2026
Malam Nasir El-Rufa’i Da Ƙalubalen Rayuwa
Gizago

Malam Nasir El-Rufa’i Da Ƙalubalen Rayuwa

April 16, 2026
JOS! JOS!! JOS: Muhimmin Saƙo Zuwa Ga Musulmi Da Kirista
Gizago

JOS! JOS!! JOS: Muhimmin Saƙo Zuwa Ga Musulmi Da Kirista

April 3, 2026
Next Post
Tsakure Daga Littafin Fitilar Matasa (1)

FITILAR MATASA - Zannan Galadima (1)

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

RECOMMENDED NEWS

DANGOTE: How True is His Dream About Developing Africa?

DANGOTE: How True is His Dream About Developing Africa?

July 1, 2024
DRUG KINGPIN: NDLEA Arrests Prison Escapee 7 Years After

DRUG KINGPIN: NDLEA Arrests Prison Escapee 7 Years After

November 19, 2023
Gwamnan Katsina Ya Raba Ma’aikatar Ilimi Zuwa Gida Uku

Katsina Govt to Spend N300 Billion on Insecurity, Poverty Alleviation

September 9, 2023
AREWA (A Poem)

AREWA (A Poem)

August 19, 2024

FOLLOW US

BROWSE BY CATEGORIES

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

POPULAR NEWS

  • Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Ta Tsinci Naira Miliyan 60 A Saudiyya Ta Miƙa Wa Hukuma

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • LUWAƊI DA YARA 14: Yadda Aka Bankaɗo Asirin Kabir Ɗan Hisba

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Sojojin Najeriya Sun Kama Makashin Sarkin Gobir

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • BINCIKE: Zahirin Abin Da Ke Faruwa A BBC Hausa

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
Taskar Gizago

Follow us on social media:

Recent News

  • POSITIVE COMRADE
  • BUKAR USMAN: The Human Library
  • Sule Lamido’s Theme of Authenticity

Category

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

Recent News

POSITIVE COMRADE

POSITIVE COMRADE

May 20, 2026
BUKAR USMAN: The Human Library

BUKAR USMAN: The Human Library

May 19, 2026
  • About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
This website uses cookies. By continuing to use this website you are giving consent to cookies being used.