• About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact
Thursday, April 16, 2026
  • Login
Taskar Gizago
Advertisement
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna
Taskar Gizago
No Result
View All Result
Home Sinadarin Rayuwa

Jan Hankali Ga Matasan Soshalmidiya

Bashir Yahuza Malumfashi by Bashir Yahuza Malumfashi
July 11, 2023
in Sinadarin Rayuwa
0
Jan Hankali Ga Matasan Soshalmidiya

Dandazon Matasa a taron Daurawa Facebook Connect, kwanakin baya

34
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterWhatsappEmail a Friend

Daga Maryam Ayagi

Jan Hankali Ga Matasan Soshalmidiya

Related posts

Kada Ka Karaya Da Rayuwa

Kada Ka Karaya Da Rayuwa

November 30, 2025
Aiki Ya Fi Surutu: Muhimmin Darasi Ga Duk Mai Neman Nasara

Aiki Ya Fi Surutu: Muhimmin Darasi Ga Duk Mai Neman Nasara

November 24, 2025

Ya ku matasa! Shin me ya sa ba sa faɗa muku sirrinkan nasararsu, sai ci dai su kawo muku Maudu’in Jayayya?

Ya ku Matasa! Shin me ya sa ba sa ware awa ɗaya ko a sati ne, su koya muku wani abu da zai kawo muku sauƙin rayuwar da mu ke ciki?

Ko kasuwanci kake ko dako, Ustaz ne kai ko Comrade, ɗalibin ilimi ne kai ko ɗan siyasa, ka ware lokacin nazari, bincike, karatu, da koyon sabon ilimi mai amfani na zamani da zai dace da ci gaban rayuwarka.

Ka daina yadda wasu suna kawo maka maudu’in da zai saka ku cikin gardaddami, alhali suna can suna gina rayuwarsu. Kullum su turo maku rubutu ɗaya, su haɗa ku musu, su kuwa su aje wayarsu, su dauki littafi ko su shiga ofis suna nazarin abin da zai bunƙasa rayuwarsu, su bar ku ku yi ta cece-kucen da zai haifar muku da saɓani, gobe kuma su sako maku bayanin ci gaba ko nasarar da suka samu. Ku kuma ku yi ta yabawa, kuma tsokaci, har ma kuna taya su yaɗawa.

Lallai ne matashi ka buɗe idonka, ka nema wa kanka mafita mai amfani.

Allah sa mu dace.

Previous Post

An Karrama Bagizage Barista Kabir Mantissa

Next Post

Zamantakewa: Kowace Mace Na Buƙatar Namiji Kusa Da Ita

Related Posts

Kada Ka Karaya Da Rayuwa
Sinadarin Rayuwa

Kada Ka Karaya Da Rayuwa

November 30, 2025
Aiki Ya Fi Surutu: Muhimmin Darasi Ga Duk Mai Neman Nasara
Sinadarin Rayuwa

Aiki Ya Fi Surutu: Muhimmin Darasi Ga Duk Mai Neman Nasara

November 24, 2025
A Rayuwa: Alheri Danƙo Ne
Sinadarin Rayuwa

A Rayuwa: Alheri Danƙo Ne

November 11, 2025
Next Post
Ƙauna ita ce tushen zamantakewa

Zamantakewa: Kowace Mace Na Buƙatar Namiji Kusa Da Ita

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

RECOMMENDED NEWS

Huɗubar Jumu’a A Taƙaice Daga Masallacin Unguwar Tumbu-Madallah

Huɗubar Jumu’a A Taƙaice Daga Masallacin Unguwar Tumbu-Madallah

August 18, 2023
Gwamnatin Jihar Katsina Ta Ƙaddamar Da Babban Aikin Samar Da Ruwa

Gwamnatin Jihar Katsina Ta Ƙaddamar Da Babban Aikin Samar Da Ruwa

November 6, 2025
Ta’aziyyar Malam Nata’ala Mai Sittin Goma

Ta’aziyyar Malam Nata’ala Mai Sittin Goma

November 3, 2025
FESTIVAL OF AUTHORS KADUNA 2024

FESTIVAL OF AUTHORS KADUNA 2024

October 24, 2024

FOLLOW US

BROWSE BY CATEGORIES

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

POPULAR NEWS

  • Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Ta Tsinci Naira Miliyan 60 A Saudiyya Ta Miƙa Wa Hukuma

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • LUWAƊI DA YARA 14: Yadda Aka Bankaɗo Asirin Kabir Ɗan Hisba

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Sojojin Najeriya Sun Kama Makashin Sarkin Gobir

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • BINCIKE: Zahirin Abin Da Ke Faruwa A BBC Hausa

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
Taskar Gizago

Follow us on social media:

Recent News

  • Fasto Ɗan Ƙungiyar Hausawan Bogi Da Ya Zagi Annabi Ya Ɓoye
  • Ɓatanci Ga Manzon Allah: Musulmi Sun Buƙaci Gwamnati Ta Hukunta Fasto Emmanuel Garba?
  • MARTABAR MANZON ALLAH (SAW)

Category

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

Recent News

Ɓatanci Ga Manzon Allah: Musulmi Sun Buƙaci Gwamnati Ta Hukunta Fasto Emmanuel Garba?

Fasto Ɗan Ƙungiyar Hausawan Bogi Da Ya Zagi Annabi Ya Ɓoye

April 15, 2026
Ɓatanci Ga Manzon Allah: Musulmi Sun Buƙaci Gwamnati Ta Hukunta Fasto Emmanuel Garba?

Ɓatanci Ga Manzon Allah: Musulmi Sun Buƙaci Gwamnati Ta Hukunta Fasto Emmanuel Garba?

April 14, 2026
  • About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
This website uses cookies. By continuing to use this website you are giving consent to cookies being used.