• About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact
Sunday, March 8, 2026
  • Login
Taskar Gizago
Advertisement
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna
Taskar Gizago
No Result
View All Result
Home Gizago

Batun Man Fetur: Ya Kamata Gwamnati Ta Yi Jan Ido

webmaster by webmaster
May 31, 2023
in Gizago
0
Batun Man Fetur: Ya Kamata Gwamnati Ta Yi Jan Ido
13
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterWhatsappEmail a Friend

Related posts

Yunƙurin ‘Yan Ba-Zata/Hausawan Bogi Na Haddasa Ruɗani A Arewa (14)

Yunƙurin ‘Yan Ba-Zata/Hausawan Bogi Na Haddasa Ruɗani A Arewa (14)

March 1, 2026
#AdalciGaWalida (01): ƘIRA GA GWAMNATIN JIHAR JIGAWA DA TA ƊAUKI MATAKIN GAUGAWA A KAN KUƁUTAR DA WALIDA ABDULHADI

#AdalciGaWalida (01): ƘIRA GA GWAMNATIN JIHAR JIGAWA DA TA ƊAUKI MATAKIN GAUGAWA A KAN KUƁUTAR DA WALIDA ABDULHADI

February 23, 2026
Kowa ya daɗe da sanin cewa a yau a Najeriya kuwane al’amari na rayuwa ya rataya ga makamashin man fetur.
Harkar sufuri, noma da kiwo, kasuwanci, aikin gwamnati, kamfanoni da ma harkar hutu da nishaɗi, duk sai da fetur suke murzawa. Da zarar farashinsa ya hau, daɗa farashin komai zai daɗu ba tare da jinkiri ba.
Muhimmancin da ke tattare da wannan haja ta fetur ta ƙara bayyana ƙarara tun daga shekaranjiya, biyo bayan jawabin Shugaban Ƙasa, Bola Ahmad Tinubu, inda ya bayyana cewa gwamnatinsa ta yi adabo da batun TALLAFIN MAN FETUR.
Babu shakka wannan mataki na cire tallafi abin a yaba ne, musamman yadda rahotanni suka tabbatar da cewa dama TALLAFIN duk buge ce da harƙallar cuwa-cuwa, inda wasu ƙalilan ke amfana da shi, yayin da yawancin al’umma ke cutuwa.
Sai dai wani hanzari ba gudu ba, ya kamata Gwamnati ta tashi tsaye, ta yi jan ido, ta sa ƙafar wando ɗaya da ‘yan MAFIYAR MAI, domin daidaita al’amura. Lallai ne a yi duk mai yiwuwa wajen samar da farashin mai mai dacewa, yadda talaka zai samu sauƙin rayuwa.
Lallai ne a taka wa ‘yan kasuwar mai burki, domin su daina gallaza wa talaka. Lallai ne a samar da ingantattun matakan da za su samar da farashi mai kyau, yadda komai zai daidaita, ba cuta-ba-cutarwa!
Previous Post

Hotunan Mako

Next Post

NAJERIYA: Wannan Ba Lokacin Shagala Ba Ne

Related Posts

Yunƙurin ‘Yan Ba-Zata/Hausawan Bogi Na Haddasa Ruɗani A Arewa (14)
Gizago

Yunƙurin ‘Yan Ba-Zata/Hausawan Bogi Na Haddasa Ruɗani A Arewa (14)

March 1, 2026
#AdalciGaWalida (01): ƘIRA GA GWAMNATIN JIHAR JIGAWA DA TA ƊAUKI MATAKIN GAUGAWA A KAN KUƁUTAR DA WALIDA ABDULHADI
Gizago

#AdalciGaWalida (01): ƘIRA GA GWAMNATIN JIHAR JIGAWA DA TA ƊAUKI MATAKIN GAUGAWA A KAN KUƁUTAR DA WALIDA ABDULHADI

February 23, 2026
Yunkurin ‘Yan Ba-Zata/Hausawan Bogi Na Haddasa Ruɗani A Arewa (13)
Gizago

Yunkurin ‘Yan Ba-Zata/Hausawan Bogi Na Haddasa Ruɗani A Arewa (13)

February 20, 2026
Next Post
NAJERIYA: Wannan Ba Lokacin Shagala Ba Ne

NAJERIYA: Wannan Ba Lokacin Shagala Ba Ne

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

RECOMMENDED NEWS

GWAMNA MALAM DIKKO YA YI RASHIN MAHAIFIYA

GWAMNA MALAM DIKKO YA YI RASHIN MAHAIFIYA

March 23, 2025
TSOKACINMU NA YAU (26)

TSOKACINMU NA YAU (26)

March 26, 2025
BINTA OLA: Allah Ji Ƙan Ki Da Rahama

BINTA OLA: Allah Ji Ƙan Ki Da Rahama

October 4, 2023
A PRAYER

A PRAYER

September 29, 2024

FOLLOW US

BROWSE BY CATEGORIES

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

POPULAR NEWS

  • Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Ta Tsinci Naira Miliyan 60 A Saudiyya Ta Miƙa Wa Hukuma

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • LUWAƊI DA YARA 14: Yadda Aka Bankaɗo Asirin Kabir Ɗan Hisba

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Sojojin Najeriya Sun Kama Makashin Sarkin Gobir

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • BINCIKE: Zahirin Abin Da Ke Faruwa A BBC Hausa

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
Taskar Gizago

Follow us on social media:

Recent News

  • RAMADAN KARIM: 19-1447
  • FITILAR MATASA – Zannan Galadima (3)
  • RAMADAN KARIM: 18-1447

Category

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

Recent News

RAMADAN KARIM: 19-1447

RAMADAN KARIM: 19-1447

March 8, 2026
FITILAR MATASA – Zannan Galadima (3)

FITILAR MATASA – Zannan Galadima (3)

March 7, 2026
  • About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
This website uses cookies. By continuing to use this website you are giving consent to cookies being used.