• About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact
Sunday, September 20, 2026
  • Login
Taskar Gizago
Advertisement
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna
Taskar Gizago
No Result
View All Result
Home Adabi

Taya Ni Mu Gyara: Kisan Baƙi Sai Gayya

ADABI

Bashir Yahuza Malumfashi by Bashir Yahuza Malumfashi
November 1, 2025
in Adabi
0
Taya Ni Mu Gyara: Kisan Baƙi Sai Gayya

Taya Ni Mu Gyara

22
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterWhatsappEmail a Friend

Taya Ni Mu Gyara: Kisan Baƙi Sai Gayya

Daga Bashir Yahuza Malumfashi

Related posts

ALLAH TSIN€ WA MAƘIYA MANZO (SAW)

ALLAH TSIN€ WA MAƘIYA MANZO (SAW)

September 12, 2026
Shugaba Tinubu, Manyan Sojoji, Mutallab, Mangal, Sarki Sanusi II Za Su Halarci Ƙaddamar Da Littafin Janar Buratai

Shugaba Tinubu, Manyan Sojoji, Mutallab, Mangal, Sarki Sanusi II Za Su Halarci Ƙaddamar Da Littafin Janar Buratai

September 10, 2026
Taya Ni Mu Gyara: Kisan Baƙi Sai Gayya


                            •••••••
Rubutu da marubutan Hausa sun daɗe suna taimakon al’umma ta hanyoyi da dama. Wannan kuwa ya haɗa da yaɗa ilimi, faɗakarwa, har ma da nishaɗantarwa.

Wani fage mai matuƙar muhimmanci da marubutan Hausa ke tallafa wa al’umma, shi ne fagen inganta zamantakewa tsakanin ma’aurata. An samu rubuce-rubuce masu tarin yawa da suka taka rawa wajen yauƙaƙa so da ƙauna tsakanin maza da mata, waɗanda har suka kai ga wasu da dama suka zama ma’aurata.

Ɗaya daga cikin irin waɗannan littattafai, shi ne littafin TAYA NI MU GYARA, wanda Zuwaira Dauda Kolo ta rubuta kuma ake shirin ƙaddamar da shi a ranar Lahadin makon gobe (08-11-2025), idan Allah ya kai mu.

Littafi ne da za a kira da laƙanin “Jagorar Ma’aurata.” Ba ma’aurata kaɗai ba, wannan littafi babban jagora ne ga masoya maza da mata, wanda zai saita masu hanyar zuwa kafa iyali. Yana ƙunshe da shawarwari, nasihohi da amsoshin manya da ƙananan ƙalubalen da ke fuskantar iyalai.

Idan Allah ya yarda, zan yi ƙoƙarin halartar wannan biki, domin ƙaddamar da wannan mashahurin littafi. Haka kuma, ina shawartar ‘yan uwa da abokan arziƙi da su yi ƙoƙarin mallakar wannan littafi, domin kuwa babbar taska ce mai ƙunshe da hajar ilimi.
_______________

Previous Post

Tsakanin A’isha Humaira da Umar Baana: Sulhu Alheri Ne

Next Post

No, Mr. President: An Open Letter to Donald J. Trump

Related Posts

ALLAH TSIN€ WA MAƘIYA MANZO (SAW)
Adabi

ALLAH TSIN€ WA MAƘIYA MANZO (SAW)

September 12, 2026
Shugaba Tinubu, Manyan Sojoji, Mutallab, Mangal, Sarki Sanusi II Za Su Halarci Ƙaddamar Da Littafin Janar Buratai
Adabi

Shugaba Tinubu, Manyan Sojoji, Mutallab, Mangal, Sarki Sanusi II Za Su Halarci Ƙaddamar Da Littafin Janar Buratai

September 10, 2026
Alhaji Sule Lamido: Jagoran Talakawa Na Haƙiƙa
Adabi

Alhaji Sule Lamido: Jagoran Talakawa Na Haƙiƙa

August 29, 2026
Next Post
No, Mr. President: An Open Letter to Donald J. Trump

No, Mr. President: An Open Letter to Donald J. Trump

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

RECOMMENDED NEWS

KTSTA: HARKAR SUFURI A HANNUN GWANI (3)

KTSTA: HARKAR SUFURI A HANNUN GWANI (3)

August 13, 2025
Za Mu Zamanantar Da Ayyukan Hukumar Ruwa – Injiniya Tukur

Za Mu Zamanantar Da Ayyukan Hukumar Ruwa – Injiniya Tukur

June 27, 2023
RAMADAN KARIM: 21-1447

RAMADAN KARIM: 21-1447

March 10, 2026
BIU: A Visit to a City on a Plateau (3)

BIU: A Visit to a City on a Plateau (3)

December 23, 2023

FOLLOW US

BROWSE BY CATEGORIES

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

POPULAR NEWS

  • Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Ta Tsinci Naira Miliyan 60 A Saudiyya Ta Miƙa Wa Hukuma

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • LUWAƊI DA YARA 14: Yadda Aka Bankaɗo Asirin Kabir Ɗan Hisba

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Sojojin Najeriya Sun Kama Makashin Sarkin Gobir

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Tarihin Waƙar Yaƙin Tabuka

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
Taskar Gizago

Follow us on social media:

Recent News

  • Zan Iya Yafe Wa Gwamna Abba – In Ji Kwankwaso
  • JAGORA: Leader of the Masses
  • MALAM SULE LAMIDO: Jagoran Talakawa Ya Cika Shekaru 78

Category

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

Recent News

Zan Iya Yafe Wa Gwamna Abba – In Ji Kwankwaso

Zan Iya Yafe Wa Gwamna Abba – In Ji Kwankwaso

September 20, 2026
JAGORA: Leader of the Masses

JAGORA: Leader of the Masses

September 17, 2026
  • About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
This website uses cookies. By continuing to use this website you are giving consent to cookies being used.