• About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact
Monday, May 25, 2026
  • Login
Taskar Gizago
Advertisement
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna
Taskar Gizago
No Result
View All Result
Home Gizago

Prince Abdussamad Badamasi: Allah Tashi Kafaɗarka

Sagir Magaji by Sagir Magaji
October 9, 2025
in Gizago
0
Prince Abdussamad Badamasi: Allah Tashi Kafaɗarka

Prince Abdussamad Badamasi

40
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterWhatsappEmail a Friend

Prince Abdussamad Badamasi: Allah Tashi Kafaɗarka
Daga Sagir Magaji

Allah tashi kafaɗar Abdussamad

                              •••••••
Assalamu alaikum. Wannan ƙarin bayani ne dangane da rashin lafiyar da wannan bawan Allah yake fama da ita da kuma neman taimako da aka wallafa a kafar sadarwa ta Facebook. Maganar gaskiya, abin da aka wallafa na game da yekuwar neman taimako, lamarin ba gaskiya ba ne kuma ba daga wajen Prince Abdussamad Badamasi abin ya fito ba.

Related posts

Rantsuwa Da Ƙur’ani: Martani Ga Shugaban Hausawan Bogi

Rantsuwa Da Ƙur’ani: Martani Ga Shugaban Hausawan Bogi

April 20, 2026
Malam Nasir El-Rufa’i Da Ƙalubalen Rayuwa

Malam Nasir El-Rufa’i Da Ƙalubalen Rayuwa

April 16, 2026

Hasali ma, shi bai da masaniyar za a yi hakan amma tabbas, a matsayinsa na majinyaci, yana buƙatar addu’a daga al’umma domin yana fama da rashin lafiya.

Yadda abin ya faru shi ne, manyan masu ƙungiyoyin ƙwallon ƙafa na Jihar Katsina ne suka yi sanarwar cewa za su je su duba lafiyarsa, domin tun da yake kwance ba su taɓa zuwa duba shi ba. Kuma sun yi wannan sanarwa ce a guruf nasu na Whatsapp. Dalili ke nan Sakataren ƙungiyar ya ce gaskiya ba za su je duba shi hannu biyu ba, ya kamata su haɗa wani abu su kai masa. To dalilin da ya sa suka yi wannan rubutu ke nan da Turanci, wanda yanzu haka yake yawo a kafar facebook da sunan nema wa majinyacin taimako.

Maganar gaskiya makusantansa ba su ji daɗin wannan al’amari na yayata neman taimakon kuɗi ba kuma sun nuna ɓacin rai game da al’amarin. Sai dai kuma sun sanar da ni cewa tabbas Prince ba shi da lafiya kuma yana buƙatar addu’a daga al’umma.

Muna roƙon Allah ya ba Prince lafiya kuma waɗanda suka aikata wannan al’amari na yekuwar neman kuɗi domin jinyarsa su kula, domin gaba. Allah ya kiyaye gaba, amin.
_______________

Previous Post

Maraba Da Sabon Gidan Rediyon Afirka

Next Post

Hassan Maina Kaina Ya Zama Babban Editan Africa Radio International Na Farko

Related Posts

Rantsuwa Da Ƙur’ani: Martani Ga Shugaban Hausawan Bogi
Gizago

Rantsuwa Da Ƙur’ani: Martani Ga Shugaban Hausawan Bogi

April 20, 2026
Malam Nasir El-Rufa’i Da Ƙalubalen Rayuwa
Gizago

Malam Nasir El-Rufa’i Da Ƙalubalen Rayuwa

April 16, 2026
JOS! JOS!! JOS: Muhimmin Saƙo Zuwa Ga Musulmi Da Kirista
Gizago

JOS! JOS!! JOS: Muhimmin Saƙo Zuwa Ga Musulmi Da Kirista

April 3, 2026
Next Post
Hassan Maina Kaina Ya Zama Babban Editan Africa Radio International Na Farko

Hassan Maina Kaina Ya Zama Babban Editan Africa Radio International Na Farko

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

RECOMMENDED NEWS

Ƙarin Albashi: ‘Yan Siyasa Za Su Fara Girbi Cikin Damina

Ƙarin Albashi: ‘Yan Siyasa Za Su Fara Girbi Cikin Damina

June 22, 2023
EFCC Ta Kai Farmaki Jihar Katsina

EFCC Ta Kai Farmaki Jihar Katsina

June 9, 2023
Wawason Dukiyar Al’umma: Gwamnatin Zamfara Ta Nemi Ba’asin Tsohon Gwamna Matawalle

Wawason Dukiyar Al’umma: Gwamnatin Zamfara Ta Nemi Ba’asin Tsohon Gwamna Matawalle

June 3, 2023
Amina Gambo Ta Yi Bankwana Da Freedom Radio

Amina Gambo Ta Yi Bankwana Da Freedom Radio

July 31, 2023

FOLLOW US

BROWSE BY CATEGORIES

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

POPULAR NEWS

  • Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Ta Tsinci Naira Miliyan 60 A Saudiyya Ta Miƙa Wa Hukuma

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • LUWAƊI DA YARA 14: Yadda Aka Bankaɗo Asirin Kabir Ɗan Hisba

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Sojojin Najeriya Sun Kama Makashin Sarkin Gobir

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • BINCIKE: Zahirin Abin Da Ke Faruwa A BBC Hausa

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
Taskar Gizago

Follow us on social media:

Recent News

  • POSITIVE COMRADE
  • BUKAR USMAN: The Human Library
  • Sule Lamido’s Theme of Authenticity

Category

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

Recent News

POSITIVE COMRADE

POSITIVE COMRADE

May 20, 2026
BUKAR USMAN: The Human Library

BUKAR USMAN: The Human Library

May 19, 2026
  • About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
This website uses cookies. By continuing to use this website you are giving consent to cookies being used.