• About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact
Friday, January 16, 2026
  • Login
Taskar Gizago
Advertisement
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna
Taskar Gizago
No Result
View All Result
Home Labarai

Amina Gambo Ta Yi Bankwana Da Freedom Radio

Bashir Yahuza Malumfashi by Bashir Yahuza Malumfashi
July 31, 2023
in Labarai
1
Amina Gambo Ta Yi Bankwana Da Freedom Radio

Amina Gambo Adam

50
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterWhatsappEmail a Friend

Amina Gambo Ta Yi Bankwana Da Freedom Radio

Ma’aikaciyar Gidan Rediyon Freedom, Kano, Amina Gambo Adam ta bayyana cewa ta kammala aiki da gidan rediyon, bayan tsawon shekara shida a matsayin jami’a mai gabatar da shirye-shirye.

Related posts

Bura women Celebrate Bukar Usman at 83

Ƙungiyar Matan Al’ummar Bura Sun Karrama Dr. Bukar Usman Bisa Cika Shekaru 83

January 9, 2026
Sojoji Sun Ƙwato Muggan Makamai A Jihar Taraba

Sojoji Sun Ƙwato Muggan Makamai A Jihar Taraba

January 5, 2026

Kamar yadda ta wallafa a shafinta na Facebook, ta ce: “Bayan tsawon shekara bakwai da zuwa Tashar Freedom a matsayin Ɗalibar Koyon Makamar da kuma tsawon shekara shida a matsayin Ma’aikaciya mai gabatar da shirye-shirye a tashar Freedom Radio, na ajiye aikina a kafar, domin ci gaba da buɗe wani sabon shafi a rayuwata a ɓangaren aiki.”

Ta ƙara da cewa: “Na gode wa Allah ( S.W.A) da iko da damar da ya ba ni ta yin wannan aiki a lokacin da ya so, ya kuma nufe ni da ajiyewa a lokacin da ya so. Ina godiya ga wannan kamfani da abokan aikina bisa ilimin aiki da na darasin zaman rayuwa da na samu a tsawon zamana da su.

“Ina mai farin cikin miƙa godiya gare ku masoyana, ‘yan uwa da abokan arziki. In sh Allah ba mu rabu ba, za mu ci gaba da kasancewa tare a rayuwa ta gaba.”

Malama Amina ta kammala jawabinta da addu’a, tana cewa: “Allah Ya taimake mu a kan dukkanin abin da muka saka a gaba, ya kare mu daga dukkan abin ƙi. Amin, na gode!”

Previous Post

Barkwancin Ƙarshen Mako

Next Post

Gwamna Namadi Ya Ladabtar Da Shugabannin Babban Asibitin Gumel

Related Posts

Bura women Celebrate Bukar Usman at 83
Labarai

Ƙungiyar Matan Al’ummar Bura Sun Karrama Dr. Bukar Usman Bisa Cika Shekaru 83

January 9, 2026
Sojoji Sun Ƙwato Muggan Makamai A Jihar Taraba
Labarai

Sojoji Sun Ƙwato Muggan Makamai A Jihar Taraba

January 5, 2026
Hukuncin Nnamdi Kanu: Minista Bianca ta Nemi Igbo Su Guji Tada Fitina
Labarai

Hukuncin Nnamdi Kanu: Minista Bianca ta Nemi Igbo Su Guji Tada Fitina

November 22, 2025
Next Post
Buƙatarmu Mu Bunƙasa Rayuwar Mata, Matasa Da Kyautata Muhalli – Gwamnan Jigawa

Gwamna Namadi Ya Ladabtar Da Shugabannin Babban Asibitin Gumel

Comments 1

  1. Guna niyoss says:
    7 months ago

    Tabbas bankwana wani abune meratsa zuciyar masoya nima nayi kewarki

    Reply

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

RECOMMENDED NEWS

KAMUN LUDAYIN JEMAGE

KAMUN LADUYIN JEMAGE (19-08-2023)

August 20, 2023
Horror and Terror

Horror and Terror

September 4, 2024
AHMED MUSA: A Modest Profile

AHMED MUSA: A Modest Profile

January 24, 2024
UAE Lifts Ban On Nigerian Travellers

UAE Lifts Ban On Nigerian Travellers

September 12, 2023

FOLLOW US

BROWSE BY CATEGORIES

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

POPULAR NEWS

  • Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Ta Tsinci Naira Miliyan 60 A Saudiyya Ta Miƙa Wa Hukuma

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • LUWAƊI DA YARA 14: Yadda Aka Bankaɗo Asirin Kabir Ɗan Hisba

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Sojojin Najeriya Sun Kama Makashin Sarkin Gobir

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • BINCIKE: Zahirin Abin Da Ke Faruwa A BBC Hausa

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
Taskar Gizago

Follow us on social media:

Recent News

  • Tafawa Balewa, Sardauna And 15th January: A Day of Lamentation
  • Gasar Kofin Afrika: Yau Take Tsakanin Nigeria Da Morocco
  • Hukunta Ɗan T+adda Victor Solomon: Madalla Da Gwamnatin Jihar Kaduna

Category

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

Recent News

Tafawa Balewa, Sardauna And 15th January: A Day of Lamentation

Tafawa Balewa, Sardauna And 15th January: A Day of Lamentation

January 15, 2026
Gasar Kofin Afrika: Yau Take Tsakanin Nigeria Da Morocco

Gasar Kofin Afrika: Yau Take Tsakanin Nigeria Da Morocco

January 14, 2026
  • About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
This website uses cookies. By continuing to use this website you are giving consent to cookies being used.