• About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact
Saturday, August 8, 2026
  • Login
Taskar Gizago
Advertisement
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna
Taskar Gizago
No Result
View All Result
Home Labarai

Amina Gambo Ta Yi Bankwana Da Freedom Radio

Bashir Yahuza Malumfashi by Bashir Yahuza Malumfashi
July 31, 2023
in Labarai
1
Amina Gambo Ta Yi Bankwana Da Freedom Radio

Amina Gambo Adam

56
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterWhatsappEmail a Friend

Amina Gambo Ta Yi Bankwana Da Freedom Radio

Ma’aikaciyar Gidan Rediyon Freedom, Kano, Amina Gambo Adam ta bayyana cewa ta kammala aiki da gidan rediyon, bayan tsawon shekara shida a matsayin jami’a mai gabatar da shirye-shirye.

Related posts

Hukuma Ta Kafa Sabbin Sassa Domin Bunƙasa Al’umma A Jihar Katsina

Hukuma Ta Kafa Sabbin Sassa Domin Bunƙasa Al’umma A Jihar Katsina

August 8, 2026
Garin Zango Ya Samu Babban Asibiti na Farko A Tarihi

Garin Zango Ya Samu Babban Asibiti na Farko A Tarihi

August 7, 2026

Kamar yadda ta wallafa a shafinta na Facebook, ta ce: “Bayan tsawon shekara bakwai da zuwa Tashar Freedom a matsayin Ɗalibar Koyon Makamar da kuma tsawon shekara shida a matsayin Ma’aikaciya mai gabatar da shirye-shirye a tashar Freedom Radio, na ajiye aikina a kafar, domin ci gaba da buɗe wani sabon shafi a rayuwata a ɓangaren aiki.”

Ta ƙara da cewa: “Na gode wa Allah ( S.W.A) da iko da damar da ya ba ni ta yin wannan aiki a lokacin da ya so, ya kuma nufe ni da ajiyewa a lokacin da ya so. Ina godiya ga wannan kamfani da abokan aikina bisa ilimin aiki da na darasin zaman rayuwa da na samu a tsawon zamana da su.

“Ina mai farin cikin miƙa godiya gare ku masoyana, ‘yan uwa da abokan arziki. In sh Allah ba mu rabu ba, za mu ci gaba da kasancewa tare a rayuwa ta gaba.”

Malama Amina ta kammala jawabinta da addu’a, tana cewa: “Allah Ya taimake mu a kan dukkanin abin da muka saka a gaba, ya kare mu daga dukkan abin ƙi. Amin, na gode!”

Previous Post

Barkwancin Ƙarshen Mako

Next Post

Gwamna Namadi Ya Ladabtar Da Shugabannin Babban Asibitin Gumel

Related Posts

Hukuma Ta Kafa Sabbin Sassa Domin Bunƙasa Al’umma A Jihar Katsina
Labarai

Hukuma Ta Kafa Sabbin Sassa Domin Bunƙasa Al’umma A Jihar Katsina

August 8, 2026
Garin Zango Ya Samu Babban Asibiti na Farko A Tarihi
Labarai

Garin Zango Ya Samu Babban Asibiti na Farko A Tarihi

August 7, 2026
Gwamna Ya Rantsar da Sabbin Manyan Sakatarori A Jihar Katsina
Labarai

Gwamna Ya Rantsar da Sabbin Manyan Sakatarori A Jihar Katsina

August 6, 2026
Next Post
Buƙatarmu Mu Bunƙasa Rayuwar Mata, Matasa Da Kyautata Muhalli – Gwamnan Jigawa

Gwamna Namadi Ya Ladabtar Da Shugabannin Babban Asibitin Gumel

Comments 1

  1. Guna niyoss says:
    1 year ago

    Tabbas bankwana wani abune meratsa zuciyar masoya nima nayi kewarki

    Reply

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

RECOMMENDED NEWS

Exposing Plans of Fake Hausa Activists & Ba-Zata Mischief Mongers to Cause Confusion and Discord in Northern Nigeria (6)

Exposing Plans of Fake Hausa Activists & Ba-Zata Mischief Mongers to Cause Confusion and Discord in Northern Nigeria (6)

February 22, 2026
RAMADAN KARIM: 17-1447

RAMADAN KARIM: 17-1447

March 6, 2026
Yunkurin ‘Yan Ba-Zata/Hausawan Bogi Na Haddasa Ruɗani A Arewa (10)

Yunkurin ‘Yan Ba-Zata/Hausawan Bogi Na Haddasa Ruɗani A Arewa (10)

January 22, 2026
Kyautata Wa Marayu Da Mabuƙata Alheri Ne

Kyautata Wa Marayu Da Mabuƙata Alheri Ne

July 17, 2023

FOLLOW US

BROWSE BY CATEGORIES

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

POPULAR NEWS

  • Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Ta Tsinci Naira Miliyan 60 A Saudiyya Ta Miƙa Wa Hukuma

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • LUWAƊI DA YARA 14: Yadda Aka Bankaɗo Asirin Kabir Ɗan Hisba

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Sojojin Najeriya Sun Kama Makashin Sarkin Gobir

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Tarihin Waƙar Yaƙin Tabuka

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
Taskar Gizago

Follow us on social media:

Recent News

  • Hukuma Ta Kafa Sabbin Sassa Domin Bunƙasa Al’umma A Jihar Katsina
  • Garin Zango Ya Samu Babban Asibiti na Farko A Tarihi
  • Zango Local Government Enjoys First-Ever General Hospital

Category

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

Recent News

Hukuma Ta Kafa Sabbin Sassa Domin Bunƙasa Al’umma A Jihar Katsina

Hukuma Ta Kafa Sabbin Sassa Domin Bunƙasa Al’umma A Jihar Katsina

August 8, 2026
Garin Zango Ya Samu Babban Asibiti na Farko A Tarihi

Garin Zango Ya Samu Babban Asibiti na Farko A Tarihi

August 7, 2026
  • About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
This website uses cookies. By continuing to use this website you are giving consent to cookies being used.