• About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact
Sunday, March 8, 2026
  • Login
Taskar Gizago
Advertisement
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna
Taskar Gizago
No Result
View All Result
Home Gizago

Prince Abdussamad Badamasi: Allah Tashi Kafaɗarka

Sagir Magaji by Sagir Magaji
October 9, 2025
in Gizago
0
Prince Abdussamad Badamasi: Allah Tashi Kafaɗarka

Prince Abdussamad Badamasi

40
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterWhatsappEmail a Friend

Prince Abdussamad Badamasi: Allah Tashi Kafaɗarka
Daga Sagir Magaji

Allah tashi kafaɗar Abdussamad

                              •••••••
Assalamu alaikum. Wannan ƙarin bayani ne dangane da rashin lafiyar da wannan bawan Allah yake fama da ita da kuma neman taimako da aka wallafa a kafar sadarwa ta Facebook. Maganar gaskiya, abin da aka wallafa na game da yekuwar neman taimako, lamarin ba gaskiya ba ne kuma ba daga wajen Prince Abdussamad Badamasi abin ya fito ba.

Related posts

Yunƙurin ‘Yan Ba-Zata/Hausawan Bogi Na Haddasa Ruɗani A Arewa (14)

Yunƙurin ‘Yan Ba-Zata/Hausawan Bogi Na Haddasa Ruɗani A Arewa (14)

March 1, 2026
#AdalciGaWalida (01): ƘIRA GA GWAMNATIN JIHAR JIGAWA DA TA ƊAUKI MATAKIN GAUGAWA A KAN KUƁUTAR DA WALIDA ABDULHADI

#AdalciGaWalida (01): ƘIRA GA GWAMNATIN JIHAR JIGAWA DA TA ƊAUKI MATAKIN GAUGAWA A KAN KUƁUTAR DA WALIDA ABDULHADI

February 23, 2026

Hasali ma, shi bai da masaniyar za a yi hakan amma tabbas, a matsayinsa na majinyaci, yana buƙatar addu’a daga al’umma domin yana fama da rashin lafiya.

Yadda abin ya faru shi ne, manyan masu ƙungiyoyin ƙwallon ƙafa na Jihar Katsina ne suka yi sanarwar cewa za su je su duba lafiyarsa, domin tun da yake kwance ba su taɓa zuwa duba shi ba. Kuma sun yi wannan sanarwa ce a guruf nasu na Whatsapp. Dalili ke nan Sakataren ƙungiyar ya ce gaskiya ba za su je duba shi hannu biyu ba, ya kamata su haɗa wani abu su kai masa. To dalilin da ya sa suka yi wannan rubutu ke nan da Turanci, wanda yanzu haka yake yawo a kafar facebook da sunan nema wa majinyacin taimako.

Maganar gaskiya makusantansa ba su ji daɗin wannan al’amari na yayata neman taimakon kuɗi ba kuma sun nuna ɓacin rai game da al’amarin. Sai dai kuma sun sanar da ni cewa tabbas Prince ba shi da lafiya kuma yana buƙatar addu’a daga al’umma.

Muna roƙon Allah ya ba Prince lafiya kuma waɗanda suka aikata wannan al’amari na yekuwar neman kuɗi domin jinyarsa su kula, domin gaba. Allah ya kiyaye gaba, amin.
_______________

Previous Post

Maraba Da Sabon Gidan Rediyon Afirka

Next Post

Hassan Maina Kaina Ya Zama Babban Editan Africa Radio International Na Farko

Related Posts

Yunƙurin ‘Yan Ba-Zata/Hausawan Bogi Na Haddasa Ruɗani A Arewa (14)
Gizago

Yunƙurin ‘Yan Ba-Zata/Hausawan Bogi Na Haddasa Ruɗani A Arewa (14)

March 1, 2026
#AdalciGaWalida (01): ƘIRA GA GWAMNATIN JIHAR JIGAWA DA TA ƊAUKI MATAKIN GAUGAWA A KAN KUƁUTAR DA WALIDA ABDULHADI
Gizago

#AdalciGaWalida (01): ƘIRA GA GWAMNATIN JIHAR JIGAWA DA TA ƊAUKI MATAKIN GAUGAWA A KAN KUƁUTAR DA WALIDA ABDULHADI

February 23, 2026
Yunkurin ‘Yan Ba-Zata/Hausawan Bogi Na Haddasa Ruɗani A Arewa (13)
Gizago

Yunkurin ‘Yan Ba-Zata/Hausawan Bogi Na Haddasa Ruɗani A Arewa (13)

February 20, 2026
Next Post
Hassan Maina Kaina Ya Zama Babban Editan Africa Radio International Na Farko

Hassan Maina Kaina Ya Zama Babban Editan Africa Radio International Na Farko

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

RECOMMENDED NEWS

GIRO ALLAH KYAUTA MAKWANCI

GIRO ALLAH KYAUTA MAKWANCI

September 6, 2023
Malam Nasir El-Rufa’i: Guga Sha Kwaramniya

Wa Ke Tsoron Malam Elrufa’i Ya Zama Minista?

August 9, 2023
JARUMAR TIKTOK BABIYANA TA KAI ƘARAR MUSULMIN AREWA GA TINUBU DA VDM

JARUMAR TIKTOK BABIYANA TA KAI ƘARAR MUSULMIN AREWA GA TINUBU DA VDM

July 6, 2025
Za Mu Inganta Rayuwa Da Ayyukan ‘Yan Jarida – Minista Idris

Za Mu Sake Dasa Wa Al’ummar Nijeriya Ɗabi’ar Yarda Da Kalaman Shugabanni – Minista Idris

October 18, 2023

FOLLOW US

BROWSE BY CATEGORIES

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

POPULAR NEWS

  • Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Ta Tsinci Naira Miliyan 60 A Saudiyya Ta Miƙa Wa Hukuma

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • LUWAƊI DA YARA 14: Yadda Aka Bankaɗo Asirin Kabir Ɗan Hisba

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Sojojin Najeriya Sun Kama Makashin Sarkin Gobir

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • BINCIKE: Zahirin Abin Da Ke Faruwa A BBC Hausa

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
Taskar Gizago

Follow us on social media:

Recent News

  • RAMADAN KARIM: 19-1447
  • FITILAR MATASA – Zannan Galadima (3)
  • RAMADAN KARIM: 18-1447

Category

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

Recent News

RAMADAN KARIM: 19-1447

RAMADAN KARIM: 19-1447

March 8, 2026
FITILAR MATASA – Zannan Galadima (3)

FITILAR MATASA – Zannan Galadima (3)

March 7, 2026
  • About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
This website uses cookies. By continuing to use this website you are giving consent to cookies being used.