• About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact
Friday, July 10, 2026
  • Login
Taskar Gizago
Advertisement
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna
Taskar Gizago
No Result
View All Result
Home Gizago

Prince Abdussamad Badamasi: Allah Tashi Kafaɗarka

Sagir Magaji by Sagir Magaji
October 9, 2025
in Gizago
0
Prince Abdussamad Badamasi: Allah Tashi Kafaɗarka

Prince Abdussamad Badamasi

41
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterWhatsappEmail a Friend

Prince Abdussamad Badamasi: Allah Tashi Kafaɗarka
Daga Sagir Magaji

Allah tashi kafaɗar Abdussamad

                              •••••••
Assalamu alaikum. Wannan ƙarin bayani ne dangane da rashin lafiyar da wannan bawan Allah yake fama da ita da kuma neman taimako da aka wallafa a kafar sadarwa ta Facebook. Maganar gaskiya, abin da aka wallafa na game da yekuwar neman taimako, lamarin ba gaskiya ba ne kuma ba daga wajen Prince Abdussamad Badamasi abin ya fito ba.

Related posts

Tattaunawar Ɗan Jarida Da Bazawara ‘Yar Tuwo-Tuwo

Tattaunawar Ɗan Jarida Da Bazawara ‘Yar Tuwo-Tuwo

June 23, 2026
Ilimin Zamani: Babban Ƙalubale Ga Al’ummar Musulmin Arewa

Ilimin Zamani: Babban Ƙalubale Ga Al’ummar Musulmin Arewa

June 22, 2026

Hasali ma, shi bai da masaniyar za a yi hakan amma tabbas, a matsayinsa na majinyaci, yana buƙatar addu’a daga al’umma domin yana fama da rashin lafiya.

Yadda abin ya faru shi ne, manyan masu ƙungiyoyin ƙwallon ƙafa na Jihar Katsina ne suka yi sanarwar cewa za su je su duba lafiyarsa, domin tun da yake kwance ba su taɓa zuwa duba shi ba. Kuma sun yi wannan sanarwa ce a guruf nasu na Whatsapp. Dalili ke nan Sakataren ƙungiyar ya ce gaskiya ba za su je duba shi hannu biyu ba, ya kamata su haɗa wani abu su kai masa. To dalilin da ya sa suka yi wannan rubutu ke nan da Turanci, wanda yanzu haka yake yawo a kafar facebook da sunan nema wa majinyacin taimako.

Maganar gaskiya makusantansa ba su ji daɗin wannan al’amari na yayata neman taimakon kuɗi ba kuma sun nuna ɓacin rai game da al’amarin. Sai dai kuma sun sanar da ni cewa tabbas Prince ba shi da lafiya kuma yana buƙatar addu’a daga al’umma.

Muna roƙon Allah ya ba Prince lafiya kuma waɗanda suka aikata wannan al’amari na yekuwar neman kuɗi domin jinyarsa su kula, domin gaba. Allah ya kiyaye gaba, amin.
_______________

Previous Post

Maraba Da Sabon Gidan Rediyon Afirka

Next Post

Hassan Maina Kaina Ya Zama Babban Editan Africa Radio International Na Farko

Related Posts

Tattaunawar Ɗan Jarida Da Bazawara ‘Yar Tuwo-Tuwo
Gizago

Tattaunawar Ɗan Jarida Da Bazawara ‘Yar Tuwo-Tuwo

June 23, 2026
Ilimin Zamani: Babban Ƙalubale Ga Al’ummar Musulmin Arewa
Gizago

Ilimin Zamani: Babban Ƙalubale Ga Al’ummar Musulmin Arewa

June 22, 2026
Taɓarɓarewar Tsaro A Najeriya: Janar Buratai Ya Buƙaci A Ɗauki Matakan Gaugawa
Gizago

Taɓarɓarewar Tsaro A Najeriya: Janar Buratai Ya Buƙaci A Ɗauki Matakan Gaugawa

June 16, 2026
Next Post
Hassan Maina Kaina Ya Zama Babban Editan Africa Radio International Na Farko

Hassan Maina Kaina Ya Zama Babban Editan Africa Radio International Na Farko

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

RECOMMENDED NEWS

July 19, 2023
RAMADAN KARIM: 30-1447

RAMADAN KARIM: 30-1447

March 19, 2026
NUJ Honors Gen. Buratai with Prestigious Award

NUJ Honors Gen. Buratai with Prestigious Award

July 31, 2024
JONATHAN – KWANKWASO: Sabon Lissafin 2027

JONATHAN – KWANKWASO: Sabon Lissafin 2027

August 15, 2025

FOLLOW US

BROWSE BY CATEGORIES

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

POPULAR NEWS

  • Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Ta Tsinci Naira Miliyan 60 A Saudiyya Ta Miƙa Wa Hukuma

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • LUWAƊI DA YARA 14: Yadda Aka Bankaɗo Asirin Kabir Ɗan Hisba

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Sojojin Najeriya Sun Kama Makashin Sarkin Gobir

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Tarihin Waƙar Yaƙin Tabuka

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
Taskar Gizago

Follow us on social media:

Recent News

  • Afirka Ta Fice Daga Gasar Kofin Duniya Na Bana
  • Book Launch Seeks to Rewrite Lassa’s Story, Preserve Cultural Heritage
  • Zaɓen 2027: Akwai Yiwuwar Farfesa Pantami Ya Yi Nasara – Farfesa Lawanti

Category

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

Recent News

Afirka Ta Fice Daga Gasar Kofin Duniya Na Bana

Afirka Ta Fice Daga Gasar Kofin Duniya Na Bana

July 10, 2026
Book Launch Seeks to Rewrite Lassa’s Story, Preserve Cultural Heritage

Book Launch Seeks to Rewrite Lassa’s Story, Preserve Cultural Heritage

July 9, 2026
  • About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
This website uses cookies. By continuing to use this website you are giving consent to cookies being used.