• About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact
Friday, July 10, 2026
  • Login
Taskar Gizago
Advertisement
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna
Taskar Gizago
No Result
View All Result
Home Adabi

TATTAUNAWAR KHALID IMAM: Zuwa Ga Malam Bashir

Bukar Usman, OON by Bukar Usman, OON
October 22, 2023
in Adabi
2
TATTAUNAWAR KHALID IMAM: Zuwa Ga Malam Bashir

Dokta Bukar Usman, OON da Khalid Imam

46
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterWhatsappEmail a Friend

TATTAUNAWAR KHALID IMAM: Zuwa Ga Malam Bashir

Daga Bukar Usman, OON

Related posts

Maryam ‘Yar Aljanna (2)

Maryam ‘Yar Aljanna (2)

June 22, 2026
Dakta Bukar Usman Zai Gabatar Da Sharhin Littafin Tarihin Al’ummar Lassa

Dakta Bukar Usman Zai Gabatar Da Sharhin Littafin Tarihin Al’ummar Lassa

June 21, 2026

~~~~~~~
Da fatan lafiya da alheri.

Na karance doguwar tattaunawar da ka yi da Malam Khalid. Hirar ta yi kyau.

A gani na, ko da Malam Khalid ya bayyana cewa yadda wani gori da wata malamar makartarsu ta yi, shi ne ta sa shi da wasu ‘yan makarantarsu suka tashi haiƙan suka kama rubutu, da alamar ƙwarewar Malam Khalid a ɓangaren rubutu mai yawa; baiwa ce, tun da bai gaya mana wace makarantar koyon rubutu ta musamman da ya halarta ko wane marubuci ya koya masa rubuce-rubucen ba.

Dubi yawan littattafan zube da na ƙagaggu da na waƙoƙi da ya buga kuma bai tsaya a nan ba. Ba mu sani ba ko bakandamiyyarsa na nan tafe ba.

Fata na shi ne, Allah Ya ba shi tsawon rai da lafiya kuma Ya ƙarfafa masa gwiwa ta wajen rubutu da wasu sana’o’i da ya ce ya sa a gabansa.

Kuma yaransa guda biyu da ya ambata cewa suna bin sawunsa, Allah Ya sa su ci nasara kuma su ƙware wajen buƙatunsu da na mahaifa. Ba safai ba ne yara su gaji sana’ar iyaye, kamar yadda muka gani ga marigayi Mamman Shata. Kowa da irin baiwarsa.

Haza wassalam.

~~~~~~~
Dokta Bukar Usman, OON, fitaccen marubuci, masanin al’amuran tsaro kuma tsohon Babban-Sakatare a Fadar Shugaban Ƙasa, ya rubuto wannan wasiƙa ce bayan da ya karanta tattaunawar da aka yi da marubuci Khalid Imam, a Mujallar Taskar Gizago.
~~~~~~~

Previous Post

SADAUKARWA: Tinubu Tsaye Yake Ga Manufofin Najeriya Da Afirka – Minista Idris

Next Post

BELLO GALADANCHI: Burina In Ƙwato Wa Talakawa ‘Yanci Daga Azzaluman Shugabanni

Related Posts

Maryam ‘Yar Aljanna (2)
Adabi

Maryam ‘Yar Aljanna (2)

June 22, 2026
Dakta Bukar Usman Zai Gabatar Da Sharhin Littafin Tarihin Al’ummar Lassa
Adabi

Dakta Bukar Usman Zai Gabatar Da Sharhin Littafin Tarihin Al’ummar Lassa

June 21, 2026
Maryam ‘Yar Aljanna
Adabi

Maryam ‘Yar Aljanna

June 20, 2026
Next Post
BELLO GALADANCHI: Burina In Ƙwato Wa Talakawa ‘Yanci Daga Azzaluman Shugabanni

BELLO GALADANCHI: Burina In Ƙwato Wa Talakawa 'Yanci Daga Azzaluman Shugabanni

Comments 2

  1. Salisu Hapijo Haladu says:
    3 years ago

    Mashaa Allah. Allah Ya qara ma rayuwa Albarka, Amin Ya Hayyu Ya Qayyum.

    Reply
    • Bashir Yahuza Malumfashi says:
      3 years ago

      Amin Ya Allah. Muna matukar godiya.

      Reply

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

RECOMMENDED NEWS

Gwarzon Damokiraɗiyya: An Karrama Farfesa Yakubu A Laberiya

Gwarzon Damokiraɗiyya: An Karrama Farfesa Yakubu A Laberiya

January 2, 2024
Israel/Palestine Conflict: TY Buratai Foundation Calls for Permanent Ceasefire

Israel/Palestine Conflict: TY Buratai Foundation Calls for Permanent Ceasefire

November 29, 2023
Dalilan Da Suka Sanya Na Rubuta Littafin Tarihin Maitatsine

Dalilan Da Suka Sanya Na Rubuta Littafin Tarihin Maitatsine

December 6, 2025
ALLAHU AKBAR! YAU TAKE ARFA

ALLAHU AKBAR! YAU TAKE ARFA

June 27, 2023

FOLLOW US

BROWSE BY CATEGORIES

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

POPULAR NEWS

  • Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Ta Tsinci Naira Miliyan 60 A Saudiyya Ta Miƙa Wa Hukuma

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • LUWAƊI DA YARA 14: Yadda Aka Bankaɗo Asirin Kabir Ɗan Hisba

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Sojojin Najeriya Sun Kama Makashin Sarkin Gobir

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Tarihin Waƙar Yaƙin Tabuka

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
Taskar Gizago

Follow us on social media:

Recent News

  • Afirka Ta Fice Daga Gasar Kofin Duniya Na Bana
  • Book Launch Seeks to Rewrite Lassa’s Story, Preserve Cultural Heritage
  • Zaɓen 2027: Akwai Yiwuwar Farfesa Pantami Ya Yi Nasara – Farfesa Lawanti

Category

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

Recent News

Afirka Ta Fice Daga Gasar Kofin Duniya Na Bana

Afirka Ta Fice Daga Gasar Kofin Duniya Na Bana

July 10, 2026
Book Launch Seeks to Rewrite Lassa’s Story, Preserve Cultural Heritage

Book Launch Seeks to Rewrite Lassa’s Story, Preserve Cultural Heritage

July 9, 2026
  • About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
This website uses cookies. By continuing to use this website you are giving consent to cookies being used.