• About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact
Monday, August 24, 2026
  • Login
Taskar Gizago
Advertisement
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna
Taskar Gizago
No Result
View All Result
Home Adabi

TATTAUNAWAR KHALID IMAM: Zuwa Ga Malam Bashir

Bukar Usman, OON by Bukar Usman, OON
October 22, 2023
in Adabi
2
TATTAUNAWAR KHALID IMAM: Zuwa Ga Malam Bashir

Dokta Bukar Usman, OON da Khalid Imam

46
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterWhatsappEmail a Friend

TATTAUNAWAR KHALID IMAM: Zuwa Ga Malam Bashir

Daga Bukar Usman, OON

Related posts

Bankwana Da Jigon Adabi: Ta’aziyyar Farfesa Bello Sa’idu

Bankwana Da Jigon Adabi: Ta’aziyyar Farfesa Bello Sa’idu

August 22, 2026
Malam Ɗan Masani

Malam Ɗan Masani

August 20, 2026

~~~~~~~
Da fatan lafiya da alheri.

Na karance doguwar tattaunawar da ka yi da Malam Khalid. Hirar ta yi kyau.

A gani na, ko da Malam Khalid ya bayyana cewa yadda wani gori da wata malamar makartarsu ta yi, shi ne ta sa shi da wasu ‘yan makarantarsu suka tashi haiƙan suka kama rubutu, da alamar ƙwarewar Malam Khalid a ɓangaren rubutu mai yawa; baiwa ce, tun da bai gaya mana wace makarantar koyon rubutu ta musamman da ya halarta ko wane marubuci ya koya masa rubuce-rubucen ba.

Dubi yawan littattafan zube da na ƙagaggu da na waƙoƙi da ya buga kuma bai tsaya a nan ba. Ba mu sani ba ko bakandamiyyarsa na nan tafe ba.

Fata na shi ne, Allah Ya ba shi tsawon rai da lafiya kuma Ya ƙarfafa masa gwiwa ta wajen rubutu da wasu sana’o’i da ya ce ya sa a gabansa.

Kuma yaransa guda biyu da ya ambata cewa suna bin sawunsa, Allah Ya sa su ci nasara kuma su ƙware wajen buƙatunsu da na mahaifa. Ba safai ba ne yara su gaji sana’ar iyaye, kamar yadda muka gani ga marigayi Mamman Shata. Kowa da irin baiwarsa.

Haza wassalam.

~~~~~~~
Dokta Bukar Usman, OON, fitaccen marubuci, masanin al’amuran tsaro kuma tsohon Babban-Sakatare a Fadar Shugaban Ƙasa, ya rubuto wannan wasiƙa ce bayan da ya karanta tattaunawar da aka yi da marubuci Khalid Imam, a Mujallar Taskar Gizago.
~~~~~~~

Previous Post

SADAUKARWA: Tinubu Tsaye Yake Ga Manufofin Najeriya Da Afirka – Minista Idris

Next Post

BELLO GALADANCHI: Burina In Ƙwato Wa Talakawa ‘Yanci Daga Azzaluman Shugabanni

Related Posts

Bankwana Da Jigon Adabi: Ta’aziyyar Farfesa Bello Sa’idu
Adabi

Bankwana Da Jigon Adabi: Ta’aziyyar Farfesa Bello Sa’idu

August 22, 2026
Malam Ɗan Masani
Adabi

Malam Ɗan Masani

August 20, 2026
Book Launch Seeks to Rewrite Lassa’s Story, Preserve Cultural Heritage
Adabi

Nazari Da Sharhin Littafin Tarihin Garin Lassa

July 18, 2026
Next Post
BELLO GALADANCHI: Burina In Ƙwato Wa Talakawa ‘Yanci Daga Azzaluman Shugabanni

BELLO GALADANCHI: Burina In Ƙwato Wa Talakawa 'Yanci Daga Azzaluman Shugabanni

Comments 2

  1. Salisu Hapijo Haladu says:
    3 years ago

    Mashaa Allah. Allah Ya qara ma rayuwa Albarka, Amin Ya Hayyu Ya Qayyum.

    Reply
    • Bashir Yahuza Malumfashi says:
      3 years ago

      Amin Ya Allah. Muna matukar godiya.

      Reply

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

RECOMMENDED NEWS

TAURARON GIZAGAWA: NURA ADAMU AHMED

TAURARON GIZAGAWA: NURA ADAMU AHMED

August 3, 2023
JIHAR KATSINA/MALUMFASHI MUN YI BABBAN RASHI

JIHAR KATSINA/MALUMFASHI MUN YI BABBAN RASHI

February 24, 2026
IGABI AIR STRIKE: A Call for Justice

IGABI AIR STRIKE: A Call for Justice

December 5, 2023

Bakan Gizo

August 27, 2023

FOLLOW US

BROWSE BY CATEGORIES

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

POPULAR NEWS

  • Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Ta Tsinci Naira Miliyan 60 A Saudiyya Ta Miƙa Wa Hukuma

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • LUWAƊI DA YARA 14: Yadda Aka Bankaɗo Asirin Kabir Ɗan Hisba

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Sojojin Najeriya Sun Kama Makashin Sarkin Gobir

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Tarihin Waƙar Yaƙin Tabuka

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
Taskar Gizago

Follow us on social media:

Recent News

  • Katsina A Makon Jiya (17-23-08-2026)
  • Professor Bello Sa’idu: The Demise of Literary Icon
  • Bankwana Da Jigon Adabi: Ta’aziyyar Farfesa Bello Sa’idu

Category

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

Recent News

Katsina A Makon Jiya (17-23-08-2026)

Katsina A Makon Jiya (17-23-08-2026)

August 24, 2026
Bankwana Da Jigon Adabi: Ta’aziyyar Farfesa Bello Sa’idu

Professor Bello Sa’idu: The Demise of Literary Icon

August 23, 2026
  • About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
This website uses cookies. By continuing to use this website you are giving consent to cookies being used.