• About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact
Monday, June 15, 2026
  • Login
Taskar Gizago
Advertisement
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna
Taskar Gizago
No Result
View All Result
Home Babban Labari

An Kama Wasu Mata Da Ke Safarar Makamai Zuwa Katsina

Muhammad Aminu Kabir by Muhammad Aminu Kabir
October 2, 2023
in Babban Labari
2
An Kama Wasu Mata Da Ke Safarar Makamai Zuwa Katsina

Matan da ake tuhuma da Safarar Makamai

148
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterWhatsappEmail a Friend

An Kama Wasu Mata Da Ke Safarar Makamai Zuwa Katsina

Daga Muhammad Aminu Kabir

Related posts

Sojan Gona: An Kama Sojan Bogi Mai Muƙamin Manjo-Janar

Sojan Gona: An Kama Sojan Bogi Mai Muƙamin Manjo-Janar

June 12, 2026
Kotu Ta Ayyana Hausawa Da Fulani Halastattun ‘Yan Ƙasa A Jihar Filato

Kotu Ta Ayyana Hausawa Da Fulani Halastattun ‘Yan Ƙasa A Jihar Filato

June 11, 2026

~~~~~~~
An kama wasu mata guda biyu a mabambantan lokuta, suna ɗauke da tarin alburusan da suka yo safararsu daga jihohin Taraba da Bauchi.

Ɗaya matar (an sakaya sunanta), an kama ta ne a tashar mota da ke garin Jibiya, tana ɗauke da albarusan bindiga sama da 400.

Kamar yadda bayanai suka nuna, tun daga Jihar Taraba take ɗauke da wannan kayan laifi amma ba a kama ta ba sai a cikin tashar mota, bayan da jama’ar gari suka tsananta da ita suka fara binciken ta.

Mace ta biyu, wacce ke cikin hijabi (an sakaya sunanta), ita ma jami’an tsaro suka cafke ta a Jihar Katsina. Ta taso tun daga Jihar Bauchi, inda ta yo safarar harsasun bingida zuwa Katsina.

Jami’an tsaro a Jihar Katsina suna kan tsaurara bincike a kan matan biyu.

“Da haka ake shawartar al’umma da su saka ido sosai ga bakin mutane a yankunansu. Duk wanda ba a aminta da yanayinsa ba, a kai koke ga jami’an tsaro domin su bincika,” inji wani jami’in tsaro, yayin da yake tsokaci game da al’amarin tsaro a Jihar Katsina.
~~~~~~~

Previous Post

Next Post

BINTA OLA: Allah Ji Ƙan Ki Da Rahama

Related Posts

Sojan Gona: An Kama Sojan Bogi Mai Muƙamin Manjo-Janar
Babban Labari

Sojan Gona: An Kama Sojan Bogi Mai Muƙamin Manjo-Janar

June 12, 2026
Kotu Ta Ayyana Hausawa Da Fulani Halastattun ‘Yan Ƙasa A Jihar Filato
Babban Labari

Kotu Ta Ayyana Hausawa Da Fulani Halastattun ‘Yan Ƙasa A Jihar Filato

June 11, 2026
Ta Banka Wa Mijinta, Kishiyarta Da Yara Wuta A Kano
Babban Labari

Ta Banka Wa Mijinta, Kishiyarta Da Yara Wuta A Kano

May 13, 2026
Next Post
BINTA OLA: Allah Ji Ƙan Ki Da Rahama

BINTA OLA: Allah Ji Ƙan Ki Da Rahama

Comments 2

  1. Aminu Malwa Kankiya says:
    3 years ago

    Maashaa Allah. Allah ya kara tona Asirin ire-irensu, da masu daure masu gindi

    Reply
    • Bashir Yahuza Malumfashi says:
      3 years ago

      Amin Amin Ya Allah. Muna godiya da bibiyar mujallar Taskar Gizago.

      Reply

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

RECOMMENDED NEWS

Buhari & Tinubu Era: Lingering Debt, Nigeria’s Woes and the Suffering Masses

Buhari & Tinubu Era: Lingering Debt, Nigeria’s Woes and the Suffering Masses

July 31, 2025
Inna Lillahi Wa’inna Ilaihi Raji’un! Allah Ya Ji Ƙan Malam Lawal

Inna Lillahi Wa’inna Ilaihi Raji’un! Allah Ya Ji Ƙan Malam Lawal

June 10, 2026
Women Group Congratulates Hon. Rabi Salisu

Women Group Congratulates Hon. Rabi Salisu

September 14, 2023
Gargaɗin Amurka kan Nijeriya na tada hankulan jama’a, kuma ya na yin illa ga tattalin arzikin ƙasa – Minista

Gargaɗin Amurka kan Nijeriya na tada hankulan jama’a, kuma ya na yin illa ga tattalin arzikin ƙasa – Minista

November 8, 2023

FOLLOW US

BROWSE BY CATEGORIES

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

POPULAR NEWS

  • Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Ta Tsinci Naira Miliyan 60 A Saudiyya Ta Miƙa Wa Hukuma

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • LUWAƊI DA YARA 14: Yadda Aka Bankaɗo Asirin Kabir Ɗan Hisba

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Sojojin Najeriya Sun Kama Makashin Sarkin Gobir

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • BINCIKE: Zahirin Abin Da Ke Faruwa A BBC Hausa

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
Taskar Gizago

Follow us on social media:

Recent News

  • Deepening Security Crisis: Buratai Calls for Emergency Measures
  • A Yayin Da Aka Kashe Janar Saura Wa Kuma Ya Rage?
  • Inna Lillahi… We Lost Gen. Rabe

Category

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

Recent News

Deepening Security Crisis: Buratai Calls for Emergency Measures

Deepening Security Crisis: Buratai Calls for Emergency Measures

June 14, 2026
A Yayin Da Aka Kashe Janar Saura Wa Kuma Ya Rage?

A Yayin Da Aka Kashe Janar Saura Wa Kuma Ya Rage?

June 14, 2026
  • About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
This website uses cookies. By continuing to use this website you are giving consent to cookies being used.