• About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact
Sunday, March 8, 2026
  • Login
Taskar Gizago
Advertisement
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna
Taskar Gizago
No Result
View All Result
Home Dausayin Kauna

Ni Bazawara Ce: To Kuma Sai Me?

Bashir Yahuza Malumfashi by Bashir Yahuza Malumfashi
September 14, 2023
in Dausayin Kauna
0
Ni Bazawara Ce: To Kuma Sai Me?
122
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterWhatsappEmail a Friend
Malama Jamila Ibrahim

Ni Bazawara Ce: To Kuma Sai Me?

~~~~~~~
Jamila Ibrahim, mace ce da ta san kanta. Ta yi fice a nan Soshalmidiya, inda take amfani da shafinta wajen wayar da kan mata da maza dangane da abin da ya shafi soyayya rayuwar aure da ma rayuwar yau da kullum. Ta yi wani tsokaci dangane da yadda wasu ke tsangwamar zawarawa, kamar yadda wasu zawarawan ke kunya da ƙyamar kasancewar tasu zawarawan. Ga abin da take cewa:
~~~~~~~

Related posts

Shin Wai Akwai So? (1)

Shin Wai Akwai So? (1)

June 5, 2025
MENE NE SO?

MENE NE SO?

April 27, 2025

An ce akwai mata masu kunyar gaya wa mutane su zawarawa ne. Ni da akwai yadda zan manna a CV ɗina ma kowa ya gani, da na manna!

Wanda bai sani ba ya sani, ni bazawara ce mai neman na kanta. Ni bazawara ce mai ƙoƙarin gina rayuwarta. Ni bazawara ce da ta san darajar kanta.

Ba na buƙatar a dinga tausaya mani, domin ina bazawara; sai dai a tausaya mani a matsayina na musulma kuma a matsayina na mace.

Ni bazawara ce mai neman in gyara kurakuraina, in ga na zauna lafiya da kowa da kuma wanda zan ƙara zaɓa a matsayin miji nan gaba.

Babu jin kunya wai don kina bazawara. Ƙaddara ce ta sa kika fito, sai ki rungumi ƙaddararki. Kar hakan ya sa ki kasa gaya wa duk wanda za ki yi alaƙa da su cewa kin taɓa aure. Ba kisa kika yi ba, rabuwar aure kika yi!
~~~~~~~

Previous Post

The Federal Capital Territory Abuja: The Past, Present and the Future

Next Post

My Visit to Brigade of Guards is for Progressive Interagency Collaboration – FCT NSCDC Commandant

Related Posts

Shin Wai Akwai So? (1)
Dausayin Kauna

Shin Wai Akwai So? (1)

June 5, 2025
MENE NE SO?
Dausayin Kauna

MENE NE SO?

April 27, 2025
KANA SON FAHIMTAR MATA?
Dausayin Kauna

KANA SON FAHIMTAR MATA?

November 9, 2023
Next Post
My Visit to Brigade of Guards is for Progressive Interagency Collaboration – FCT NSCDC Commandant

My Visit to Brigade of Guards is for Progressive Interagency Collaboration - FCT NSCDC Commandant

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

RECOMMENDED NEWS

RAYUWA (Sadaukarwa Ga Talakawan Najeriya)

RAYUWA (Sadaukarwa Ga Talakawan Najeriya)

September 5, 2023
Muhammadu (Saw): Manzon Tsira Sha Yabo

Muhammadu (Saw): Manzon Tsira Sha Yabo

November 14, 2025
ALMAJIRCI: An Yaba Da Halayyar Farfesa Pantami

ALMAJIRCI: An Yaba Da Halayyar Farfesa Pantami

September 23, 2023
GIZAGAWAN NAJERIYA Sun Yi Wa ‘Dan Uwansu Alkotonawi Gangamin Addu’a

GIZAGAWAN NAJERIYA Sun Yi Wa ‘Dan Uwansu Alkotonawi Gangamin Addu’a

May 29, 2023

FOLLOW US

BROWSE BY CATEGORIES

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

POPULAR NEWS

  • Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Ta Tsinci Naira Miliyan 60 A Saudiyya Ta Miƙa Wa Hukuma

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • LUWAƊI DA YARA 14: Yadda Aka Bankaɗo Asirin Kabir Ɗan Hisba

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Sojojin Najeriya Sun Kama Makashin Sarkin Gobir

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • BINCIKE: Zahirin Abin Da Ke Faruwa A BBC Hausa

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
Taskar Gizago

Follow us on social media:

Recent News

  • RAMADAN KARIM: 19-1447
  • FITILAR MATASA – Zannan Galadima (3)
  • RAMADAN KARIM: 18-1447

Category

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

Recent News

RAMADAN KARIM: 19-1447

RAMADAN KARIM: 19-1447

March 8, 2026
FITILAR MATASA – Zannan Galadima (3)

FITILAR MATASA – Zannan Galadima (3)

March 7, 2026
  • About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
This website uses cookies. By continuing to use this website you are giving consent to cookies being used.