• About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact
Monday, June 15, 2026
  • Login
Taskar Gizago
Advertisement
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna
Taskar Gizago
No Result
View All Result
Home Babban Labari

Wasu Mutane Sun Kitsa Tayar Da Hargitsi A Najeriya – DSS

Bashir Yahuza Malumfashi by Bashir Yahuza Malumfashi
September 4, 2023
in Babban Labari
0
Wasu Mutane Sun Kitsa Tayar Da Hargitsi A Najeriya – DSS

Wasu masu zanga-zanga a shekarun baya Hoto: GettyImages

34
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterWhatsappEmail a Friend

Wasu Mutane Sun Kitsa Tayar Da Hargitsi A Najeriya – DSS

Daga Bashir Yahuza Malumfashi

Related posts

Sojan Gona: An Kama Sojan Bogi Mai Muƙamin Manjo-Janar

Sojan Gona: An Kama Sojan Bogi Mai Muƙamin Manjo-Janar

June 12, 2026
Kotu Ta Ayyana Hausawa Da Fulani Halastattun ‘Yan Ƙasa A Jihar Filato

Kotu Ta Ayyana Hausawa Da Fulani Halastattun ‘Yan Ƙasa A Jihar Filato

June 11, 2026

Hukumar DSS ta bankaɗo wani mummunan shiri da wasu mutane suka kitsa da nufin haifar da mummunan hargitsi da tarzoma a sassan ƙasar nan da nufin shafa wa Gwamnatin Tarayya da hukumomin tsaro baƙin jini, dangane da halin rayuwa da tattalin arzikin ƙasa suke ciki.

Kamar yadda Jami’in Hulɗa da Jama’a na hukumar ta DSS, Peter Afunanya ya bayyana, a wata takardar manema labarai da ya fitar a yau Litinin, ya ce: “Bayanan tsaron sirri sun gano cewa, cikin waɗanda ke shirya wannan aika-aika, har da wasu ‘yan siyasa da ke hilatar shugabannin ɗalibai da na ƙungiyoyin ƙabilu, matasa da karkatattun ƙungiyoyi.”

Sai dai kuma hukumar ta ce tuni ta gano shugabannin masu kitsa wannan mugun aiki. Kuma tuni an saka komar bincike domin bibiyar su, domin daƙile aniyarsu ta jefa ƙasar nan cikin tashin hankali.

“Dangane da wannan al’amari, muna shawartar shugabannin jami’o’i da na manyan makarantu da su ja wa ɗalibansu kunne, domin su guji shiga harkar tayar da hargitsi. Haka ma iyayen yara su kula da ‘ya’yansu, su ƙaurace wa duk wani mutum da ke son jawo su cikin ayyukan karya doka da oda,” inji hukumar ta DSS.

Hukumar ta ce, a yayin da gwamnati ke ƙoƙarin magance wasu daga matsalolin da ke addabar ƙasar nan, tana gargaɗin duk wani mai son hargitsa zaman lafiyar al’umma da ya kiyaye. “Domin kuwa hukumarmu ba za ta ɓata lokaci ba wajen ɗaukar mataki mai girma a kansu.” Kamar yadda Afunanya ya bayyana.
~~~~~~~

Previous Post

FAUZIYYA ƊANLADI SULEIMAN: Tattaunawa Da Uwar Marayu Da Raunana

Next Post

RAYUWA (Sadaukarwa Ga Talakawan Najeriya)

Related Posts

Sojan Gona: An Kama Sojan Bogi Mai Muƙamin Manjo-Janar
Babban Labari

Sojan Gona: An Kama Sojan Bogi Mai Muƙamin Manjo-Janar

June 12, 2026
Kotu Ta Ayyana Hausawa Da Fulani Halastattun ‘Yan Ƙasa A Jihar Filato
Babban Labari

Kotu Ta Ayyana Hausawa Da Fulani Halastattun ‘Yan Ƙasa A Jihar Filato

June 11, 2026
Ta Banka Wa Mijinta, Kishiyarta Da Yara Wuta A Kano
Babban Labari

Ta Banka Wa Mijinta, Kishiyarta Da Yara Wuta A Kano

May 13, 2026
Next Post
RAYUWA (Sadaukarwa Ga Talakawan Najeriya)

RAYUWA (Sadaukarwa Ga Talakawan Najeriya)

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

RECOMMENDED NEWS

BIU: A Visit to a City on a Plateau (2)

BIU: A Visit to a City on a Plateau (2)

December 13, 2023
General Aliyu Commends Nigerian Army Depot for Relentless and Continuos Excellence

General Aliyu Commends Nigerian Army Depot for Relentless and Continuos Excellence

March 4, 2024
Ana Tuhumar Sanata Da Yi Wa Wata Yarinya Fyaɗe

Ana Tuhumar Sanata Da Yi Wa Wata Yarinya Fyaɗe

October 4, 2025
Malumfashi Mun Yi Babban Rashi

Malumfashi Mun Yi Babban Rashi

March 26, 2026

FOLLOW US

BROWSE BY CATEGORIES

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

POPULAR NEWS

  • Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Ta Tsinci Naira Miliyan 60 A Saudiyya Ta Miƙa Wa Hukuma

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • LUWAƊI DA YARA 14: Yadda Aka Bankaɗo Asirin Kabir Ɗan Hisba

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Sojojin Najeriya Sun Kama Makashin Sarkin Gobir

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • BINCIKE: Zahirin Abin Da Ke Faruwa A BBC Hausa

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
Taskar Gizago

Follow us on social media:

Recent News

  • Deepening Security Crisis: Buratai Calls for Emergency Measures
  • A Yayin Da Aka Kashe Janar Saura Wa Kuma Ya Rage?
  • Inna Lillahi… We Lost Gen. Rabe

Category

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

Recent News

Deepening Security Crisis: Buratai Calls for Emergency Measures

Deepening Security Crisis: Buratai Calls for Emergency Measures

June 14, 2026
A Yayin Da Aka Kashe Janar Saura Wa Kuma Ya Rage?

A Yayin Da Aka Kashe Janar Saura Wa Kuma Ya Rage?

June 14, 2026
  • About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
This website uses cookies. By continuing to use this website you are giving consent to cookies being used.