• About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact
Friday, April 24, 2026
  • Login
Taskar Gizago
Advertisement
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna
Taskar Gizago
No Result
View All Result
Home Babban Labari

Wasu Mutane Sun Kitsa Tayar Da Hargitsi A Najeriya – DSS

Bashir Yahuza Malumfashi by Bashir Yahuza Malumfashi
September 4, 2023
in Babban Labari
0
Wasu Mutane Sun Kitsa Tayar Da Hargitsi A Najeriya – DSS

Wasu masu zanga-zanga a shekarun baya Hoto: GettyImages

34
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterWhatsappEmail a Friend

Wasu Mutane Sun Kitsa Tayar Da Hargitsi A Najeriya – DSS

Daga Bashir Yahuza Malumfashi

Related posts

Ɓatanci Ga Manzon Allah: Musulmi Sun Buƙaci Gwamnati Ta Hukunta Fasto Emmanuel Garba?

Ɓatanci Ga Manzon Allah: Musulmi Sun Buƙaci Gwamnati Ta Hukunta Fasto Emmanuel Garba?

April 14, 2026
Yadda Za A Magance Matsalolin Tsaro A Najeriya – Sanata Ndume

Yadda Za A Magance Matsalolin Tsaro A Najeriya – Sanata Ndume

April 8, 2026

Hukumar DSS ta bankaɗo wani mummunan shiri da wasu mutane suka kitsa da nufin haifar da mummunan hargitsi da tarzoma a sassan ƙasar nan da nufin shafa wa Gwamnatin Tarayya da hukumomin tsaro baƙin jini, dangane da halin rayuwa da tattalin arzikin ƙasa suke ciki.

Kamar yadda Jami’in Hulɗa da Jama’a na hukumar ta DSS, Peter Afunanya ya bayyana, a wata takardar manema labarai da ya fitar a yau Litinin, ya ce: “Bayanan tsaron sirri sun gano cewa, cikin waɗanda ke shirya wannan aika-aika, har da wasu ‘yan siyasa da ke hilatar shugabannin ɗalibai da na ƙungiyoyin ƙabilu, matasa da karkatattun ƙungiyoyi.”

Sai dai kuma hukumar ta ce tuni ta gano shugabannin masu kitsa wannan mugun aiki. Kuma tuni an saka komar bincike domin bibiyar su, domin daƙile aniyarsu ta jefa ƙasar nan cikin tashin hankali.

“Dangane da wannan al’amari, muna shawartar shugabannin jami’o’i da na manyan makarantu da su ja wa ɗalibansu kunne, domin su guji shiga harkar tayar da hargitsi. Haka ma iyayen yara su kula da ‘ya’yansu, su ƙaurace wa duk wani mutum da ke son jawo su cikin ayyukan karya doka da oda,” inji hukumar ta DSS.

Hukumar ta ce, a yayin da gwamnati ke ƙoƙarin magance wasu daga matsalolin da ke addabar ƙasar nan, tana gargaɗin duk wani mai son hargitsa zaman lafiyar al’umma da ya kiyaye. “Domin kuwa hukumarmu ba za ta ɓata lokaci ba wajen ɗaukar mataki mai girma a kansu.” Kamar yadda Afunanya ya bayyana.
~~~~~~~

Previous Post

FAUZIYYA ƊANLADI SULEIMAN: Tattaunawa Da Uwar Marayu Da Raunana

Next Post

RAYUWA (Sadaukarwa Ga Talakawan Najeriya)

Related Posts

Ɓatanci Ga Manzon Allah: Musulmi Sun Buƙaci Gwamnati Ta Hukunta Fasto Emmanuel Garba?
Babban Labari

Ɓatanci Ga Manzon Allah: Musulmi Sun Buƙaci Gwamnati Ta Hukunta Fasto Emmanuel Garba?

April 14, 2026
Yadda Za A Magance Matsalolin Tsaro A Najeriya – Sanata Ndume
Babban Labari

Yadda Za A Magance Matsalolin Tsaro A Najeriya – Sanata Ndume

April 8, 2026
Yadda Babban Jigon Jam’iyyar APC Daga Kano Ya Mutu A Otel
Babban Labari

Yadda Babban Jigon Jam’iyyar APC Daga Kano Ya Mutu A Otel

April 2, 2026
Next Post
RAYUWA (Sadaukarwa Ga Talakawan Najeriya)

RAYUWA (Sadaukarwa Ga Talakawan Najeriya)

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

RECOMMENDED NEWS

BIU: A Visit to a City on a Plateau (3)

BIU: A Visit to a City on a Plateau (3)

December 23, 2023
TARON JIGAJIGAN KATSINA ALHERI NE

TARON JIGAJIGAN KATSINA ALHERI NE

September 16, 2025
Ɗaliban Kebbi Sun Shaƙi Iskar ‘Yanci

Ɗaliban Kebbi Sun Shaƙi Iskar ‘Yanci

November 25, 2025
Mai Waƙar Baba Zai Daɗa Aure Ya Rasu

Mai Waƙar Baba Zai Daɗa Aure Ya Rasu

June 11, 2023

FOLLOW US

BROWSE BY CATEGORIES

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

POPULAR NEWS

  • Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Ta Tsinci Naira Miliyan 60 A Saudiyya Ta Miƙa Wa Hukuma

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • LUWAƊI DA YARA 14: Yadda Aka Bankaɗo Asirin Kabir Ɗan Hisba

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Sojojin Najeriya Sun Kama Makashin Sarkin Gobir

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • BINCIKE: Zahirin Abin Da Ke Faruwa A BBC Hausa

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
Taskar Gizago

Follow us on social media:

Recent News

  • Duniya Ba Gidan Zama Ba
  • Minista Dr. Muttaqha Rabe Darma Kana Bi Na Bashi
  • Governor Dikko Radda Commissions Community Development Projects Built by Muntari Sagir in Malumfashi

Category

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

Recent News

Duniya Ba Gidan Zama Ba

Duniya Ba Gidan Zama Ba

April 24, 2026
Minista Dr. Muttaqha Rabe Darma Kana Bi Na Bashi

Minista Dr. Muttaqha Rabe Darma Kana Bi Na Bashi

April 22, 2026
  • About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
This website uses cookies. By continuing to use this website you are giving consent to cookies being used.