• About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact
Friday, April 17, 2026
  • Login
Taskar Gizago
Advertisement
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna
Taskar Gizago
No Result
View All Result
Home Babban Labari

An Samar Da Maslaha A Takaddamar Sheikh Idris Da Gwamnatin Bauchi

Bashir Yahuza Malumfashi by Bashir Yahuza Malumfashi
July 29, 2023
in Babban Labari
2
An Samar Da Maslaha A Takaddamar Sheikh Idris Da Gwamnatin Bauchi

Gwamna Ahmad Fintiri yayin ziyara ga Gwamna Bala Muhammad

156
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterWhatsappEmail a Friend

An Samar Da Maslaha A Takaddamar Sheikh Idris Da Gwamnatin Bauchi

An samar da sasanci tsakanin fitaccen malamin nan mai wa’azin Musulunci a Jihar Bauchi, Sheikh Abdul’aziz Tutsen Tanshi da Gwamnatin Jihar Bauchi.

Related posts

Ɓatanci Ga Manzon Allah: Musulmi Sun Buƙaci Gwamnati Ta Hukunta Fasto Emmanuel Garba?

Ɓatanci Ga Manzon Allah: Musulmi Sun Buƙaci Gwamnati Ta Hukunta Fasto Emmanuel Garba?

April 14, 2026
Yadda Za A Magance Matsalolin Tsaro A Najeriya – Sanata Ndume

Yadda Za A Magance Matsalolin Tsaro A Najeriya – Sanata Ndume

April 8, 2026

Wannan sasanci da shiga tsakani sun biyo bayan yadda Gwamnan Jihar Adamawa, Ahmad Umaru Fintiri ya jagoranci shugabannin Kungiyar Izala wajen kai wa takwaransa na Jihar Bauchi, Gwamna Bala Mohammad ziyara game da taƙaddamar da ke tsakaninsa da Sheikh Idris Abdul’aziz din.

Gwamna Fintiri ya wallafa a shafinsa na Twitter cewa shi da Sheikh Abdullahi Bala Lau da Sheikh Kabiru Gombe da kuma Sheikh Abdulwahab Kano, sun kai ziyarar ce a ƙoƙarinsu na “kawo ƙarshen shari’ar da ake yi wa Sheikh Dutsen Tanshi,” in ji Fintiri.

Kamar yadda ya bayyana, ya ce: “Ina matukar godiya ga Gwamna Bala Mohammed, bisa fahimtarsa ​​da hikimarsa wajen ji daga dukkan ɓangarorin da abin ya shafa da manufar samar da zaman lafiya.”

A nasa ɓangaren, Gwamna Bala Muhammad ya bayyana cewa addini abu ne mai sammatsi da ya kamata mutane su kula. Ya kuma yaba wa malaman bisa fahimtarsa da kuma Dakta Idris Abdul’aziz da suka yi.

Previous Post

Huɗubar Jumu’a Daga Limamin Masallacin Tumbu-Madallah

Next Post

KAMUN LUDAYIN JEMAGE

Related Posts

Ɓatanci Ga Manzon Allah: Musulmi Sun Buƙaci Gwamnati Ta Hukunta Fasto Emmanuel Garba?
Babban Labari

Ɓatanci Ga Manzon Allah: Musulmi Sun Buƙaci Gwamnati Ta Hukunta Fasto Emmanuel Garba?

April 14, 2026
Yadda Za A Magance Matsalolin Tsaro A Najeriya – Sanata Ndume
Babban Labari

Yadda Za A Magance Matsalolin Tsaro A Najeriya – Sanata Ndume

April 8, 2026
Yadda Babban Jigon Jam’iyyar APC Daga Kano Ya Mutu A Otel
Babban Labari

Yadda Babban Jigon Jam’iyyar APC Daga Kano Ya Mutu A Otel

April 2, 2026
Next Post
KAMUN LUDAYIN JEMAGE

KAMUN LUDAYIN JEMAGE

Comments 2

  1. Abdullahi says:
    3 years ago

    Rikicin Dr. Idris Dutsen Tanshi da gwamnatin Ƙaura da yanzu aka fara..!
    Don Dr. Idris bai Haƙura ba, kuma bai janye duk korafin sa ga gwamnatin Bala ƙaura ba.
    Allah dai ya kyauta 🤲🤲

    Reply
    • Bashir Yahuza Malumfashi says:
      3 years ago

      Amin Amin Ya Allah.

      Reply

Leave a Reply to Bashir Yahuza Malumfashi Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

RECOMMENDED NEWS

Nigeria 2027: The Best Way to Defeat President Tinubu

Nigeria 2027: The Best Way to Defeat President Tinubu

August 10, 2025
TA’AZIYYAR PAPAROMA FRANCIS: SHIN INA LAIFIN PANTAMI?

TA’AZIYYAR PAPAROMA FRANCIS: SHIN INA LAIFIN PANTAMI?

April 22, 2025
58: ALHAMDU LILLAH

58: ALHAMDU LILLAH

May 14, 2025
Nazari, Tsokaci Da Sharhin Littafin Tarkon Mut’a

Nazari, Tsokaci Da Sharhin Littafin Tarkon Mut’a

January 17, 2026

FOLLOW US

BROWSE BY CATEGORIES

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

POPULAR NEWS

  • Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Ta Tsinci Naira Miliyan 60 A Saudiyya Ta Miƙa Wa Hukuma

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • LUWAƊI DA YARA 14: Yadda Aka Bankaɗo Asirin Kabir Ɗan Hisba

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Sojojin Najeriya Sun Kama Makashin Sarkin Gobir

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • BINCIKE: Zahirin Abin Da Ke Faruwa A BBC Hausa

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
Taskar Gizago

Follow us on social media:

Recent News

  • Malam Nasir El-Rufa’i Da Ƙalubalen Rayuwa
  • Fasto Ɗan Ƙungiyar Hausawan Bogi Da Ya Zagi Annabi Ya Ɓoye
  • Ɓatanci Ga Manzon Allah: Musulmi Sun Buƙaci Gwamnati Ta Hukunta Fasto Emmanuel Garba?

Category

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

Recent News

Malam Nasir El-Rufa’i Da Ƙalubalen Rayuwa

Malam Nasir El-Rufa’i Da Ƙalubalen Rayuwa

April 16, 2026
Ɓatanci Ga Manzon Allah: Musulmi Sun Buƙaci Gwamnati Ta Hukunta Fasto Emmanuel Garba?

Fasto Ɗan Ƙungiyar Hausawan Bogi Da Ya Zagi Annabi Ya Ɓoye

April 15, 2026
  • About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
This website uses cookies. By continuing to use this website you are giving consent to cookies being used.