• About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact
Friday, January 16, 2026
  • Login
Taskar Gizago
Advertisement
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna
Taskar Gizago
No Result
View All Result
Home Labarai

Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

Bashir Yahuza Malumfashi by Bashir Yahuza Malumfashi
June 25, 2023
in Labarai
8
Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

Malam Dikko Raɗɗa

6.1k
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterWhatsappEmail a Friend

Daga Wakilinmu

Gwamnan Jihar Katsina, Malam Dikko Umar Raɗɗa ya maida hannun kyauta, inda wata majiya ta shaida cewa wani mutum ya aika masa da kyautar firɗa-firɗan raguna guda 100 amma ya ƙi amsa.

Related posts

Bura women Celebrate Bukar Usman at 83

Ƙungiyar Matan Al’ummar Bura Sun Karrama Dr. Bukar Usman Bisa Cika Shekaru 83

January 9, 2026
Sojoji Sun Ƙwato Muggan Makamai A Jihar Taraba

Sojoji Sun Ƙwato Muggan Makamai A Jihar Taraba

January 5, 2026

Da yake bayyana yadda al’amarin ya faru, ɗan kishin ƙasa kuma mai tallafa wa marayu da marasa galihu, Malam Muhammad Aminu Kabir ya ce, a lokacin da saƙon ragunan ya kai ga Gwamna, “amma abin da ba kasafai ba, Gwamna Malam Umar Dikko Raɗɗa ya ce maza a maida ragunan daga inda suka fito, ba ya so. Ya yi faɗa sosai a kan lamarin,” in ji Malam Muhammad.

A yayin da yake nuna jin daɗinsa game da matakin da Gwamna Raɗɗa ya ɗauka, Malam Muhammad Aminu, addu’a ya yi masa, yana cewa: “Alhamdu lillah. Haka muke son Shugaba. Allah ya ƙara ba ka kariya Malam Ummaru, Allah Ya hana masu neman ka ta muguwar hanya samun ka, amin.”

A tsokacinsa, ya nuna ɓacin rai game da halayyar wasu masu hannu da shuni, waɗanda ba su taimaka wa mabuƙata na gaskiya. Ya ce “ga bayin Allah mabuƙata, ba za ku ba su ba, kuna tafiya inda za a ce kun yi. To ai yanzu sai ku yi abin da ya kamata, in kuma tarawa za ku yi sai ku je ku tara.”

Previous Post

Ana Tuhumar Malamin Musulunci Bisa Auren Mata 75

Next Post

Ɗan Kasuwa Ya Koka Da Rusau A Kano

Related Posts

Bura women Celebrate Bukar Usman at 83
Labarai

Ƙungiyar Matan Al’ummar Bura Sun Karrama Dr. Bukar Usman Bisa Cika Shekaru 83

January 9, 2026
Sojoji Sun Ƙwato Muggan Makamai A Jihar Taraba
Labarai

Sojoji Sun Ƙwato Muggan Makamai A Jihar Taraba

January 5, 2026
Hukuncin Nnamdi Kanu: Minista Bianca ta Nemi Igbo Su Guji Tada Fitina
Labarai

Hukuncin Nnamdi Kanu: Minista Bianca ta Nemi Igbo Su Guji Tada Fitina

November 22, 2025
Next Post

Ɗan Kasuwa Ya Koka Da Rusau A Kano

Comments 8

  1. Aminu Yusuf says:
    3 years ago

    Allah ya saka mashi da alheri

    Reply
    • Bashir Yahuza Malumfashi says:
      3 years ago

      Amin Amin Ya Allah.

      Reply
  2. Jibrin balarabe says:
    3 years ago

    Innayi muku fatan alheri

    Reply
    • Bashir Yahuza Malumfashi says:
      3 years ago

      Ma sha Allah. Muna godiya sosai.

      Reply
    • Bashir Yahuza Malumfashi says:
      3 years ago

      Ma sha Allah. Muna godiya.

      Reply
  3. Ibrahim Alkali says:
    3 years ago

    ALLAH ya kara daukaka

    Reply
  4. Rabe Ibrahim Kane says:
    3 years ago

    Haka ake son shugaba!.ina amfanin kyautar Riya

    Reply
  5. Lawal says:
    2 years ago

    Gaskiya Gwamna ya burge Ni. Kuma hakan ya kamata. Ma so ace ya tafi cikin Gari da Ragunan ya raba ma mabukata da kanshi tunda ya saba yi, maimakon ya maida ma Attahirun. Me yasa ba’a fadi sunan Attajirin ba?

    Reply

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

RECOMMENDED NEWS

GWAMNAN JIHAR NIGER YA ƘADDAMAR DA YAƘI DA TSAGERU DA ƁATAGARI

GWAMNAN JIHAR NIGER YA ƘADDAMAR DA YAƘI DA TSAGERU DA ƁATAGARI

April 23, 2025
Ɗaliban Kebbi Sun Shaƙi Iskar ‘Yanci

Ɗaliban Kebbi Sun Shaƙi Iskar ‘Yanci

November 25, 2025
Are You Hungry for Success? Just Eat That Frog

Are You Hungry for Success? Just Eat That Frog

September 27, 2024
BABANA

BABANA

October 31, 2023

FOLLOW US

BROWSE BY CATEGORIES

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

POPULAR NEWS

  • Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Ta Tsinci Naira Miliyan 60 A Saudiyya Ta Miƙa Wa Hukuma

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • LUWAƊI DA YARA 14: Yadda Aka Bankaɗo Asirin Kabir Ɗan Hisba

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Sojojin Najeriya Sun Kama Makashin Sarkin Gobir

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • BINCIKE: Zahirin Abin Da Ke Faruwa A BBC Hausa

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
Taskar Gizago

Follow us on social media:

Recent News

  • Tafawa Balewa, Sardauna And 15th January: A Day of Lamentation
  • Gasar Kofin Afrika: Yau Take Tsakanin Nigeria Da Morocco
  • Hukunta Ɗan T+adda Victor Solomon: Madalla Da Gwamnatin Jihar Kaduna

Category

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

Recent News

Tafawa Balewa, Sardauna And 15th January: A Day of Lamentation

Tafawa Balewa, Sardauna And 15th January: A Day of Lamentation

January 15, 2026
Gasar Kofin Afrika: Yau Take Tsakanin Nigeria Da Morocco

Gasar Kofin Afrika: Yau Take Tsakanin Nigeria Da Morocco

January 14, 2026
  • About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
This website uses cookies. By continuing to use this website you are giving consent to cookies being used.