• About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact
Saturday, May 30, 2026
  • Login
Taskar Gizago
Advertisement
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna
Taskar Gizago
No Result
View All Result
Home Gizago

Gwamna Abba: Kai Ɗalibai Karatu Waje Ɓarnar Kuɗi Ce ko

Bashir Yahuza Malumfashi by Bashir Yahuza Malumfashi
June 30, 2023
in Gizago
0
Rushe-Rushe A Kano Babu Kangado
33
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterWhatsappEmail a Friend

Daga Abbas Ɗalibi

Maimakon Gwamnan Jihar Kano, Abba Gida Gida ya kwashi masu First Class ya ɗebe miliyoyin daloli ya biya masu karatu a jami’o’in ƙasashen waje, gara ya kwashi masu First Class ɗin ya ba su ayyukan yi a Jihar Kano.

Related posts

Rantsuwa Da Ƙur’ani: Martani Ga Shugaban Hausawan Bogi

Rantsuwa Da Ƙur’ani: Martani Ga Shugaban Hausawan Bogi

April 20, 2026
Malam Nasir El-Rufa’i Da Ƙalubalen Rayuwa

Malam Nasir El-Rufa’i Da Ƙalubalen Rayuwa

April 16, 2026

Yayin da suka fara aiki, za su sami ƙwarewa da gogewar aiki. Kkuɗaɗen da za a biya su albashi za su amfane su, su kuma amfani al’ummar Jihar Kano. Aikinsu ma zai amfane su, ya amfani al’ummar Kano, sannan da kansu za su sami damar biya wa kansu karatu na gaba idan suna da buƙata.

Lokacin da Kwankwaso ya yi irin wanna, Dala tana daidai da Naira 250 ne kacal amma yanzu Dalar ta ninninkan farashin Naira, ta kai sama da ₦750.

A yanzu halin da ake ciki, ɓarna ce Gwamna ya kwashi kuɗin al’umma ya narka su a ƙasashen ƙetare. Kamata ya yi duk kuɗin da za a narka a narka su a Jihar Kano, domin al’ummar Kano su anfana.

Sannan ‘yan sakandaren da za a biya wa karatu a jami’o’in ƙasashen waje, to kamata ya yi a ɗauki nauyinsu zuwa jami’o’i masu zaman kansu na Jihar Kano, domin yanzu akwai su da yawa. Ko ba komai, gara a kashe kuɗin a jami’o’in cikin gida, domin suna da ma’aikata ‘yan Kano, tun daga masu koyarwa har zuwa masu shara da masu gadi, kuma suna biyan haraji a Kano.

Ya kamata gwamnatocinmu idanunsu su buɗe, domin da arziki a garin wasu gara a garinku.
~~~~~~~
Abbas, ɗan jarida ne kuma ɗan asalin Jihar Kano.
~~~~~~~

Previous Post

Marubutan Hausa Na Buƙatar Haɗin Kai – Zakariyya Haruna

Next Post

An Kafa Gidauniyar Danbarno

Related Posts

Rantsuwa Da Ƙur’ani: Martani Ga Shugaban Hausawan Bogi
Gizago

Rantsuwa Da Ƙur’ani: Martani Ga Shugaban Hausawan Bogi

April 20, 2026
Malam Nasir El-Rufa’i Da Ƙalubalen Rayuwa
Gizago

Malam Nasir El-Rufa’i Da Ƙalubalen Rayuwa

April 16, 2026
JOS! JOS!! JOS: Muhimmin Saƙo Zuwa Ga Musulmi Da Kirista
Gizago

JOS! JOS!! JOS: Muhimmin Saƙo Zuwa Ga Musulmi Da Kirista

April 3, 2026
Next Post
An Kafa Gidauniyar Danbarno

An Kafa Gidauniyar Danbarno

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

RECOMMENDED NEWS

NIJER DA ECOWAS DA NIGERIA: Wani Nazari Na Musamman

NIJER DA ECOWAS DA NIGERIA: Wani Nazari Na Musamman

August 13, 2023
RAMADAN KARIM: 16-1447

RAMADAN KARIM: 16-1447

March 5, 2026
ƘUNGIYAR HAUSAWA ZALLA: TA INA ZA A FARA KUMA DA WACE MANUFA? (4)

ƘUNGIYAR HAUSAWA ZALLA: TA INA ZA A FARA KUMA DA WACE MANUFA? (4)

May 18, 2025
Nuhu Ribadu Ya Ɗau Hanyar Magance Satar Ɗanyen Mai

Nuhu Ribadu Ya Ɗau Hanyar Magance Satar Ɗanyen Mai

August 27, 2023

FOLLOW US

BROWSE BY CATEGORIES

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

POPULAR NEWS

  • Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Ta Tsinci Naira Miliyan 60 A Saudiyya Ta Miƙa Wa Hukuma

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • LUWAƊI DA YARA 14: Yadda Aka Bankaɗo Asirin Kabir Ɗan Hisba

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Sojojin Najeriya Sun Kama Makashin Sarkin Gobir

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • BINCIKE: Zahirin Abin Da Ke Faruwa A BBC Hausa

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
Taskar Gizago

Follow us on social media:

Recent News

  • POSITIVE COMRADE
  • BUKAR USMAN: The Human Library
  • Sule Lamido’s Theme of Authenticity

Category

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

Recent News

POSITIVE COMRADE

POSITIVE COMRADE

May 20, 2026
BUKAR USMAN: The Human Library

BUKAR USMAN: The Human Library

May 19, 2026
  • About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
This website uses cookies. By continuing to use this website you are giving consent to cookies being used.