• About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact
Saturday, May 30, 2026
  • Login
Taskar Gizago
Advertisement
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna
Taskar Gizago
No Result
View All Result
Home Gizago

Namu Ya Samu: Kira Da Shawara Ga DCG Abdulbasir Hamisu

Abdul'aziz ibni Abdul'aziz by Abdul'aziz ibni Abdul'aziz
August 5, 2023
in Gizago
0
Namu Ya Samu: Kira Da Shawara Ga DCG Abdulbasir Hamisu

DCG Abdulbasir Hamisu

105
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterWhatsappEmail a Friend

Namu Ya Samu: Kira Da Shawara Ga DCG #Abdulbasir_Hamisu

Daga Abdul’aziz ibni Abdul’aziz

Related posts

Rantsuwa Da Ƙur’ani: Martani Ga Shugaban Hausawan Bogi

Rantsuwa Da Ƙur’ani: Martani Ga Shugaban Hausawan Bogi

April 20, 2026
Malam Nasir El-Rufa’i Da Ƙalubalen Rayuwa

Malam Nasir El-Rufa’i Da Ƙalubalen Rayuwa

April 16, 2026

Alhamdu lillah! Ma sha Allah!

Mutanen Malumfashi, mu tashi tsaye mu taya ɗan uwanmu murna, Allah yya kai shi mataki na ƙarshe a aikin Kwastam. Muna magana game da Deputy Comptroller General Abdulbasir Hamisu.

Sai dai kuma duk da ina alfahari da wannan kujera da Allah Ya ba ka, bai hana in jawo hankalinka, cewa duk bayan kwana ɗaya kana matsar aje aiki saboda haka kuma idan ka aje aiki dole za ka so mu’amala da mutanen gida ko kuma idan kana da hali ma ka ce za ka jarraba siyasa, koda irin ta ‘yan shan kai ce, wato ka bi short cut.

Bisa ga haka, ga wasu ‘ yan shawarwari da zan ba ka:

1-Ka tuna cewa Jamilu Tukur, lakanin da ake masa shi ne “Jamilu Mai Offer.”

2-Yakubj Joker, laƙanin da ake masa shi ne “Jikan Jaba Hantsi Ka Leƙa Gidan Kowa.”
3-Hussaini Mahuta, ana kiran shi da “Husaini Mai INEC.”
4-Babangida Hada, ana kiran shi da “Mai Matasan ‘Yan Sanda” a Malumfashi.
5-Justice Sadiƙ Abdullahi Mahuta ya ɗauki kananan ma’aikata a kotu sosai.

Akwai sauran waɗanda ban iya zayyana sunayensu ba a Malumfashi. Don Allah ka yi ƙoƙari ka ga cewa kai ma bayanka ta yi kyau a aikin Kwastam. Kada ka yi irin na wasu mutane guda biyu ‘yan Gangarawa, waɗanda Allah Ya ba su dama amma duk Malumfashi babu mutum ukku waɗanda suka ɗauka aiki ko kuma suka gina su a matsayin yaransu a Malumfashi ko kuma Jihar Katsina baki ɗaya.

Allah Ya sa shawarata ta isa gare ka. Kuma ina roƙon waɗanda suke iya isar maka da wannan saƙo, su taimaka mani su isar maka da shi don Allah.

~~~~~~~
Abdulaziz ibnu Abdulaziz, shi ne Sarkin Samarin Galadiman Katsina-1 kuma Sardaunan Matasan Malumfashi.
~~~~~~~

Previous Post

Tinubu Ya Ƙwace Muƙamin Minista Daga Maryam Shatty

Next Post

Ba Mu Goyon Bayan Juyin Mulki Kuma Ba Ma Goyon Bayan Yaƙi Da Niger

Related Posts

Rantsuwa Da Ƙur’ani: Martani Ga Shugaban Hausawan Bogi
Gizago

Rantsuwa Da Ƙur’ani: Martani Ga Shugaban Hausawan Bogi

April 20, 2026
Malam Nasir El-Rufa’i Da Ƙalubalen Rayuwa
Gizago

Malam Nasir El-Rufa’i Da Ƙalubalen Rayuwa

April 16, 2026
JOS! JOS!! JOS: Muhimmin Saƙo Zuwa Ga Musulmi Da Kirista
Gizago

JOS! JOS!! JOS: Muhimmin Saƙo Zuwa Ga Musulmi Da Kirista

April 3, 2026
Next Post
Ba Mu Goyon Bayan Juyin Mulki Kuma Ba Ma Goyon Bayan Yaƙi Da Niger

Ba Mu Goyon Bayan Juyin Mulki Kuma Ba Ma Goyon Bayan Yaƙi Da Niger

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

RECOMMENDED NEWS

Dr. T.S Saulawa: Beckons to Serve

Dr. T.S Saulawa: Beckons to Serve

December 12, 2025
Gwamnatin Tinubu: Tallafin ₦8000 Ba Zai Yi Tasiri Ba!

Gwamnatin Tinubu: Tallafin ₦8000 Ba Zai Yi Tasiri Ba!

July 16, 2023
Jaafar Jaafar Da ‘Yan Siyasar Kano: Ashe Wanzami Ba Ya Son Jarfa?

Jaafar Jaafar Da ‘Yan Siyasar Kano: Ashe Wanzami Ba Ya Son Jarfa?

September 15, 2025
Ashe Namiji Ɗan Goyo Ne

Ashe Namiji Ɗan Goyo Ne

July 1, 2023

FOLLOW US

BROWSE BY CATEGORIES

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

POPULAR NEWS

  • Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Ta Tsinci Naira Miliyan 60 A Saudiyya Ta Miƙa Wa Hukuma

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • LUWAƊI DA YARA 14: Yadda Aka Bankaɗo Asirin Kabir Ɗan Hisba

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Sojojin Najeriya Sun Kama Makashin Sarkin Gobir

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • BINCIKE: Zahirin Abin Da Ke Faruwa A BBC Hausa

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
Taskar Gizago

Follow us on social media:

Recent News

  • POSITIVE COMRADE
  • BUKAR USMAN: The Human Library
  • Sule Lamido’s Theme of Authenticity

Category

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

Recent News

POSITIVE COMRADE

POSITIVE COMRADE

May 20, 2026
BUKAR USMAN: The Human Library

BUKAR USMAN: The Human Library

May 19, 2026
  • About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
This website uses cookies. By continuing to use this website you are giving consent to cookies being used.