• About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact
Wednesday, April 15, 2026
  • Login
Taskar Gizago
Advertisement
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna
Taskar Gizago
No Result
View All Result
Home Gizago

A Yayin Da Taron Katsina Facebook Connect Ke Ƙaratowa

Bashir Yahuza Malumfashi by Bashir Yahuza Malumfashi
October 25, 2025
in Gizago
0
A Yayin Da Taron Katsina Facebook Connect Ke Ƙaratowa

Shirin halartar Katsina Facebook Connect-2025

5
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterWhatsappEmail a Friend

A Yayin Da Taron Katsina Facebook Connect Ke Ƙaratowa

Shirin halartar Katsina Facebook Connect-2025


                             •••••••
Kamar yadda aka saba, idan Allah ya kai mu Disamba, za a gabatar da taron Katsina Facebook Connect Kashi Na Shida. Wannan ke nuna cewa yau shekara shida ke nan da fara gudanar da wannan taro na sada zumunta da wayar da kan al’umma.

Related posts

JOS! JOS!! JOS: Muhimmin Saƙo Zuwa Ga Musulmi Da Kirista

JOS! JOS!! JOS: Muhimmin Saƙo Zuwa Ga Musulmi Da Kirista

April 3, 2026
Najeriya 2027: Matsalolin Da Za Su Iya Wargaza Takarar Obi Da Kwankwaso

Najeriya 2027: Matsalolin Da Za Su Iya Wargaza Takarar Obi Da Kwankwaso

March 29, 2026

Taken taron na bana shi ne: “Rawar Da Kafafen Sadarwar Zamani Ke Takawa Wajen Ingantawa Ko Taɓarɓarewar Al’adun Hausawa.” Hakan ke nuna cewa masana da manazarta al’amuran rayuwa za su tattauna dangane da wannan take, inda za a duba rawar da wannan kafa ke takawa dangane da ci gaban al’adunmu ko kuma akasin haka.

Babu shakka Soshalmidiya ta zo mana da abubuwa masu tarin yawa, wasu na amfani, wasu kuma masu kassara mu. Misali, an samu canje-canje wajen ɗabi’a, kasuwanci, ilimi, nishaɗi da sauransu. Wannan ke nuna cewa al’amarin ya zama tamkar hanjin jimina – akwai na ci kuma akwai na zubarwa. Don haka nazari da tafiyarsu, abu ne mai amfani, domin ɗora al’umma zuwa ga nagartattun hanyoyi da kuma gargaɗi wajen guje wa gurɓatattu.

Muna roƙon Allah ya ka mu lafiya kuma ya ba mu ikon halarta cikin ƙoshin lafiya, Amin.
_______________

Previous Post

Taya Murna Ga Injiniya Muntari Sagir

Next Post

Tarihin Sabon Babban Hafsan Sojojin Najeriya Manjo-Janar Waidi Shaibu

Related Posts

JOS! JOS!! JOS: Muhimmin Saƙo Zuwa Ga Musulmi Da Kirista
Gizago

JOS! JOS!! JOS: Muhimmin Saƙo Zuwa Ga Musulmi Da Kirista

April 3, 2026
Najeriya 2027: Matsalolin Da Za Su Iya Wargaza Takarar Obi Da Kwankwaso
Gizago

Najeriya 2027: Matsalolin Da Za Su Iya Wargaza Takarar Obi Da Kwankwaso

March 29, 2026
Shin An Sallami Malam El-Rufa’i Ke Nan Ko Zai Dawo Shari’a?
Gizago

Shin An Sallami Malam El-Rufa’i Ke Nan Ko Zai Dawo Shari’a?

March 28, 2026
Next Post
Tarihin Sabon Babban Hafsan Sojojin Najeriya Manjo-Janar Waidi Shaibu

Tarihin Sabon Babban Hafsan Sojojin Najeriya Manjo-Janar Waidi Shaibu

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

RECOMMENDED NEWS

Wakilin RFI HAUSA Malam Kabir Yusuf Ya Rasu

Wakilin RFI HAUSA Malam Kabir Yusuf Ya Rasu

July 3, 2024
GIRO ALLAH KYAUTA MAKWANCI

GIRO ALLAH KYAUTA MAKWANCI

September 6, 2023
YAU TAKE SALLAH! BARKA DA SALLAH!

YAU TAKE SALLAH! BARKA DA SALLAH!

June 28, 2023

TURBANIN CEREMONY OF SARKIN GABAS OF TUMBU:

October 10, 2024

FOLLOW US

BROWSE BY CATEGORIES

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

POPULAR NEWS

  • Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Ta Tsinci Naira Miliyan 60 A Saudiyya Ta Miƙa Wa Hukuma

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • LUWAƊI DA YARA 14: Yadda Aka Bankaɗo Asirin Kabir Ɗan Hisba

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Sojojin Najeriya Sun Kama Makashin Sarkin Gobir

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • BINCIKE: Zahirin Abin Da Ke Faruwa A BBC Hausa

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
Taskar Gizago

Follow us on social media:

Recent News

  • Fasto Ɗan Ƙungiyar Hausawan Bogi Da Ya Zagi Annabi Ya Ɓoye
  • Ɓatanci Ga Manzon Allah: Musulmi Sun Buƙaci Gwamnati Ta Hukunta Fasto Emmanuel Garba?
  • MARTABAR MANZON ALLAH (SAW)

Category

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

Recent News

Ɓatanci Ga Manzon Allah: Musulmi Sun Buƙaci Gwamnati Ta Hukunta Fasto Emmanuel Garba?

Fasto Ɗan Ƙungiyar Hausawan Bogi Da Ya Zagi Annabi Ya Ɓoye

April 15, 2026
Ɓatanci Ga Manzon Allah: Musulmi Sun Buƙaci Gwamnati Ta Hukunta Fasto Emmanuel Garba?

Ɓatanci Ga Manzon Allah: Musulmi Sun Buƙaci Gwamnati Ta Hukunta Fasto Emmanuel Garba?

April 14, 2026
  • About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
This website uses cookies. By continuing to use this website you are giving consent to cookies being used.