• About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact
Sunday, September 20, 2026
  • Login
Taskar Gizago
Advertisement
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna
Taskar Gizago
No Result
View All Result
Home Ta'aziyya

ALLAH YA JI ƘAN ASP ALHAJI ƊAHIRU

TA'AZIYYA

Bashir Yahuza Malumfashi by Bashir Yahuza Malumfashi
September 24, 2025
in Ta'aziyya
0
ALLAH YA JI ƘAN ASP ALHAJI ƊAHIRU

Marigayi ASP Alhaji Ɗahiru

116
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterWhatsappEmail a Friend

ALLAH YA JI ƘAN ASP ALHAJI ƊAHIRU

Marigayi ASP Alhaji Ɗahiru

 

Related posts

SANATA BELLO MANDIYA: Mun Yi Babban Rashi – Gwamnan Katsina

SANATA BELLO MANDIYA: Mun Yi Babban Rashi – Gwamnan Katsina

September 9, 2026
Malumfashi: Mun Yi Babban Rashin Uba

Malumfashi: Mun Yi Babban Rashin Uba

September 7, 2026

                     _______________

Inna lillahi wa inna ilaihi raji’un!
A jiya Talata, 01-04-1447 (Hijiriyya), 23-09-2025 (Miladiyya) al’umma suka taru suka yi wa jami’in ɗan sanda, marigayi ASP Alhaji Ɗahiru Sallar Jana’iza (Gaib), alhali gawarsa na can tare da azzaluman da suka zalunce shi.

Shi dai wannan bawan Allah, ibtila’in ‘yan bindiga ne ya hau kansa, inda ba tare da ya san hawa ba balle sauka, suka kama shi, suka tafi da shi inda suka ga dama. Ya kwashe tsawon sama da makwanni bakwai, ba tare da sun sako shi ba.

Tun da farko, azzaluman sun rutsa da marigayin ne a gonarsa da ke Marabar Dayawa, suka kama shi, suka tafi da shi, kamar yadda suka saba yi a yankin Malumfashi, Ƙanƙara, Bakori, Funtuwa da sauransu. Ba shi kaɗai ba, kamar yadda rahotanni suka tabbatar, sai da suka fara halaka mai kula masa da gonarsa.

A tsawon zamansa a wurinsa, kafin su halaka shi, sun nemi kuɗin fansa daga iyalansa, amma ba a kai ga cin ma matsaya ba, labari ya tabbatar da cewa sun gama da shi kuma babu batun samun gawarsa.

Marigayi Ɗahiru dai ya samu shaida ta ƙwarai. Waɗanda suka san shi kuma suka yi mu’amala da shi, sun tabbatar da cewa shi mutum ne sahihi, wanda babu ruwansa da shiga sabgar da ba tasa ba. An shaidi cewa shi mutum ne mai nagarta.

Muna roƙon Allah ya ji ƙan shi da rahama. Allah ya saka masa bisa wannan zalunci da suka yi masa.
_______________

Previous Post

KWANKWASO BAI CIKIN WAƊANDA SUKA KAFA APC

Next Post

BAKIN JAƁA (5)

Related Posts

SANATA BELLO MANDIYA: Mun Yi Babban Rashi – Gwamnan Katsina
Ta'aziyya

SANATA BELLO MANDIYA: Mun Yi Babban Rashi – Gwamnan Katsina

September 9, 2026
Malumfashi: Mun Yi Babban Rashin Uba
Ta'aziyya

Malumfashi: Mun Yi Babban Rashin Uba

September 7, 2026
Inna Lillahi Wa’inna Ilaihi Raji’un! Allah Ya Ji Ƙan Malam Lawal
Ta'aziyya

Inna Lillahi Wa’inna Ilaihi Raji’un! Allah Ya Ji Ƙan Malam Lawal

June 10, 2026
Next Post
BAKIN JAƁA (5)

BAKIN JAƁA (5)

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

RECOMMENDED NEWS

A Rayuwa: Alheri Danƙo Ne

A Rayuwa: Alheri Danƙo Ne

November 11, 2025
Na Samu Rufin Asirin Rayuwa Dalilin Rubutu Fiye Da Kwalin Digirina – NAS

Na Samu Rufin Asirin Rayuwa Dalilin Rubutu Fiye Da Kwalin Digirina – NAS

September 25, 2023
SANATA BELLO MANDIYA: Mun Yi Babban Rashi – Gwamnan Katsina

SANATA BELLO MANDIYA: Mun Yi Babban Rashi – Gwamnan Katsina

September 9, 2026
SAƘON ADDU’A DA TAYA MURNA GA SHUGABAN JAMI’AR FUDMA: FARFESA AMINU ADO KAFUR

SAƘON ADDU’A DA TAYA MURNA GA SHUGABAN JAMI’AR FUDMA: FARFESA AMINU ADO KAFUR

May 19, 2025

FOLLOW US

BROWSE BY CATEGORIES

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

POPULAR NEWS

  • Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Ta Tsinci Naira Miliyan 60 A Saudiyya Ta Miƙa Wa Hukuma

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • LUWAƊI DA YARA 14: Yadda Aka Bankaɗo Asirin Kabir Ɗan Hisba

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Sojojin Najeriya Sun Kama Makashin Sarkin Gobir

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Tarihin Waƙar Yaƙin Tabuka

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
Taskar Gizago

Follow us on social media:

Recent News

  • Zan Iya Yafe Wa Gwamna Abba – In Ji Kwankwaso
  • JAGORA: Leader of the Masses
  • MALAM SULE LAMIDO: Jagoran Talakawa Ya Cika Shekaru 78

Category

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

Recent News

Zan Iya Yafe Wa Gwamna Abba – In Ji Kwankwaso

Zan Iya Yafe Wa Gwamna Abba – In Ji Kwankwaso

September 20, 2026
JAGORA: Leader of the Masses

JAGORA: Leader of the Masses

September 17, 2026
  • About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
This website uses cookies. By continuing to use this website you are giving consent to cookies being used.