• About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact
Saturday, August 8, 2026
  • Login
Taskar Gizago
Advertisement
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna
Taskar Gizago
No Result
View All Result
Home Ta'aziyya

ALLAH YA JI ƘAN ASP ALHAJI ƊAHIRU

TA'AZIYYA

Bashir Yahuza Malumfashi by Bashir Yahuza Malumfashi
September 24, 2025
in Ta'aziyya
0
ALLAH YA JI ƘAN ASP ALHAJI ƊAHIRU

Marigayi ASP Alhaji Ɗahiru

115
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterWhatsappEmail a Friend

ALLAH YA JI ƘAN ASP ALHAJI ƊAHIRU

Marigayi ASP Alhaji Ɗahiru

 

Related posts

Inna Lillahi Wa’inna Ilaihi Raji’un! Allah Ya Ji Ƙan Malam Lawal

Inna Lillahi Wa’inna Ilaihi Raji’un! Allah Ya Ji Ƙan Malam Lawal

June 10, 2026
Malumfashi An Yi Babban Rashi

Malumfashi An Yi Babban Rashi

May 11, 2026

                     _______________

Inna lillahi wa inna ilaihi raji’un!
A jiya Talata, 01-04-1447 (Hijiriyya), 23-09-2025 (Miladiyya) al’umma suka taru suka yi wa jami’in ɗan sanda, marigayi ASP Alhaji Ɗahiru Sallar Jana’iza (Gaib), alhali gawarsa na can tare da azzaluman da suka zalunce shi.

Shi dai wannan bawan Allah, ibtila’in ‘yan bindiga ne ya hau kansa, inda ba tare da ya san hawa ba balle sauka, suka kama shi, suka tafi da shi inda suka ga dama. Ya kwashe tsawon sama da makwanni bakwai, ba tare da sun sako shi ba.

Tun da farko, azzaluman sun rutsa da marigayin ne a gonarsa da ke Marabar Dayawa, suka kama shi, suka tafi da shi, kamar yadda suka saba yi a yankin Malumfashi, Ƙanƙara, Bakori, Funtuwa da sauransu. Ba shi kaɗai ba, kamar yadda rahotanni suka tabbatar, sai da suka fara halaka mai kula masa da gonarsa.

A tsawon zamansa a wurinsa, kafin su halaka shi, sun nemi kuɗin fansa daga iyalansa, amma ba a kai ga cin ma matsaya ba, labari ya tabbatar da cewa sun gama da shi kuma babu batun samun gawarsa.

Marigayi Ɗahiru dai ya samu shaida ta ƙwarai. Waɗanda suka san shi kuma suka yi mu’amala da shi, sun tabbatar da cewa shi mutum ne sahihi, wanda babu ruwansa da shiga sabgar da ba tasa ba. An shaidi cewa shi mutum ne mai nagarta.

Muna roƙon Allah ya ji ƙan shi da rahama. Allah ya saka masa bisa wannan zalunci da suka yi masa.
_______________

Previous Post

KWANKWASO BAI CIKIN WAƊANDA SUKA KAFA APC

Next Post

BAKIN JAƁA (5)

Related Posts

Inna Lillahi Wa’inna Ilaihi Raji’un! Allah Ya Ji Ƙan Malam Lawal
Ta'aziyya

Inna Lillahi Wa’inna Ilaihi Raji’un! Allah Ya Ji Ƙan Malam Lawal

June 10, 2026
Malumfashi An Yi Babban Rashi
Ta'aziyya

Malumfashi An Yi Babban Rashi

May 11, 2026
Malumfashi Mun Yi Babban Rashi
Ta'aziyya

Malumfashi Mun Yi Babban Rashi

March 26, 2026
Next Post
BAKIN JAƁA (5)

BAKIN JAƁA (5)

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

RECOMMENDED NEWS

KAMUN LUDAYIN JEMAGE

KAMUN LUDAYIN JEMAGE

July 16, 2023
Ranar Dimokuraɗiyya: Mu Jajirce Wajen Gina Ƙasa – MD Abubakar

Ranar Dimokuraɗiyya: Mu Jajirce Wajen Gina Ƙasa – MD Abubakar

June 11, 2023
Huɗubar Limamin Masallacin Eriya Malumfashi

Huɗubar Limamin Masallacin Eriya Malumfashi

June 30, 2023
HANYAR TSIRA (SAW)

HANYAR TSIRA (SAW)

November 26, 2023

FOLLOW US

BROWSE BY CATEGORIES

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

POPULAR NEWS

  • Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Ta Tsinci Naira Miliyan 60 A Saudiyya Ta Miƙa Wa Hukuma

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • LUWAƊI DA YARA 14: Yadda Aka Bankaɗo Asirin Kabir Ɗan Hisba

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Sojojin Najeriya Sun Kama Makashin Sarkin Gobir

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Tarihin Waƙar Yaƙin Tabuka

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
Taskar Gizago

Follow us on social media:

Recent News

  • Hukuma Ta Kafa Sabbin Sassa Domin Bunƙasa Al’umma A Jihar Katsina
  • Garin Zango Ya Samu Babban Asibiti na Farko A Tarihi
  • Zango Local Government Enjoys First-Ever General Hospital

Category

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

Recent News

Hukuma Ta Kafa Sabbin Sassa Domin Bunƙasa Al’umma A Jihar Katsina

Hukuma Ta Kafa Sabbin Sassa Domin Bunƙasa Al’umma A Jihar Katsina

August 8, 2026
Garin Zango Ya Samu Babban Asibiti na Farko A Tarihi

Garin Zango Ya Samu Babban Asibiti na Farko A Tarihi

August 7, 2026
  • About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
This website uses cookies. By continuing to use this website you are giving consent to cookies being used.