• About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact
Friday, January 16, 2026
  • Login
Taskar Gizago
Advertisement
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna
Taskar Gizago
No Result
View All Result
Home Siyasa

Tattaunawar Aminu Waziri Da Baturen Ingila

SIYASAR NIGERIA

Bashir Yahuza Malumfashi by Bashir Yahuza Malumfashi
December 15, 2024
in Siyasa
0
Tattaunawar Aminu Waziri Da Baturen Ingila

Arch. Aminu Waziri

49
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterWhatsappEmail a Friend

SIYASAR NIGERIA: Tattaunawar Aminu Waziri Da Baturen Ingila

Arch. Aminu Waziri

Malam Aminu Waziri ya ce, “wani abokina Bature kuma Ɗan Majalisa a ƙasar Ingila, muna tattaunawa da shi – domin ya faye bin diddigin harkokin siyaysa da dimokuraɗiyyar Najeriya. Kusan duk abubuwan da suke faruwa, yana bibiya. Shi ne ya yi mani wata tambaya cewa:

Related posts

Komawar Kwankwaso Zuwa APC: Gaba Kura Baya Sayaki

Abubuwan Da Za Su Iya Faruwa Idan Kwankwaso Ya Koma APC

September 28, 2025
KWANKWASO BAI CIKIN WAƊANDA SUKA KAFA APC

KWANKWASO BAI CIKIN WAƊANDA SUKA KAFA APC

September 22, 2025

“Abbokina, me ya sa na ga kusan duk lokacin da aka yi zaɓen ƙananan hukumomi, kamar jam’iyyar gwamnatin da ke mulki a wannan jihar, ita ke cinye zaɓen ɗari bisa ɗari?”

Na ce masa “e, gaskiya haka ne. Domin duk jama’iyyar da ke mulki, ita ke da iko da hukumar zaɓe ta jihar kuma yadda gwamnatin ke so a yi; haka za a yi… kuma duk da ratsuwar da gwamnan da jami’an hukumar suka yi, lallai ba zai canza komi ba.”

Malam Aminu ya ce, “jin haka sai abokin nawa Bature ya yi tagumi, ya yi shiru, ya yi ajiyar zuciya. Ya ƙara ce mani:

“Kuma ana kashe kuɗaɗe a wurin yin hakan?”

Na ce masa sosai kuwa… Sai ya ce mani:

“Ai kam da za ku gane, maimakon ku kashe kuɗi masu yawa wurin gudanar da zaɓen gangan na ƙananan hukumomi, wataƙila kuɗin za su iya yi maku amfani wurin wasu ayyukan more rayuwa, ko na jin kan al’umma; ai har gwara ku dinga naɗa “KANTOMOMI” yadda ba sai an kashe makudan kuɗi ba.”

Malam Waziri ya amsa masa da cewa: “Ni kam na ce masa ai Doka ba ta amince da hakan ba.

“Daga nan sai abokin nawa Bature ya yi tagumi cikin mamaki, bai sake magana ba!”
_______________
Malam Aminu Waziri ɗan siyasa ne kuma Ƙwararre a harkar gine-gine. Ya wallafa wannan tattaunawa a shafinsa na Facebook

Previous Post

Abdulkadir Nasir is the New CoS to Katsina State Governor

Next Post

Sojojin Najeriya Sun Kama Makashin Sarkin Gobir

Related Posts

Komawar Kwankwaso Zuwa APC: Gaba Kura Baya Sayaki
Siyasa

Abubuwan Da Za Su Iya Faruwa Idan Kwankwaso Ya Koma APC

September 28, 2025
KWANKWASO BAI CIKIN WAƊANDA SUKA KAFA APC
Siyasa

KWANKWASO BAI CIKIN WAƊANDA SUKA KAFA APC

September 22, 2025
JONATHAN – KWANKWASO: Sabon Lissafin 2027
Siyasa

JONATHAN – KWANKWASO: Sabon Lissafin 2027

August 15, 2025
Next Post
Sojojin Najeriya Sun Kama Makashin Sarkin Gobir

Sojojin Najeriya Sun Kama Makashin Sarkin Gobir

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

RECOMMENDED NEWS

CONGRATULATIONS TO ESTEEMED VC FUDMA: PROF. AMINU ADO KAFUR

CONGRATULATIONS TO ESTEEMED VC FUDMA: PROF. AMINU ADO KAFUR

May 19, 2025
Minista Alake Yana Samun Nasarorin Sauya Fasalin Sashen ma’adinai – Minista Idris

Minista Alake Yana Samun Nasarorin Sauya Fasalin Sashen ma’adinai – Minista Idris

November 24, 2023
An Samar Da Maslaha A Takaddamar Sheikh Idris Da Gwamnatin Bauchi

An Samar Da Maslaha A Takaddamar Sheikh Idris Da Gwamnatin Bauchi

July 29, 2023
CURRICULUM VITAE OF RASULULLAH (صلي الله عليه وسلم)

CURRICULUM VITAE OF RASULULLAH (صلي الله عليه وسلم)

September 18, 2023

FOLLOW US

BROWSE BY CATEGORIES

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

POPULAR NEWS

  • Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Ta Tsinci Naira Miliyan 60 A Saudiyya Ta Miƙa Wa Hukuma

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • LUWAƊI DA YARA 14: Yadda Aka Bankaɗo Asirin Kabir Ɗan Hisba

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Sojojin Najeriya Sun Kama Makashin Sarkin Gobir

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • BINCIKE: Zahirin Abin Da Ke Faruwa A BBC Hausa

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
Taskar Gizago

Follow us on social media:

Recent News

  • Tafawa Balewa, Sardauna And 15th January: A Day of Lamentation
  • Gasar Kofin Afrika: Yau Take Tsakanin Nigeria Da Morocco
  • Hukunta Ɗan T+adda Victor Solomon: Madalla Da Gwamnatin Jihar Kaduna

Category

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

Recent News

Tafawa Balewa, Sardauna And 15th January: A Day of Lamentation

Tafawa Balewa, Sardauna And 15th January: A Day of Lamentation

January 15, 2026
Gasar Kofin Afrika: Yau Take Tsakanin Nigeria Da Morocco

Gasar Kofin Afrika: Yau Take Tsakanin Nigeria Da Morocco

January 14, 2026
  • About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
This website uses cookies. By continuing to use this website you are giving consent to cookies being used.