• About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact
Friday, January 16, 2026
  • Login
Taskar Gizago
Advertisement
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna
Taskar Gizago
No Result
View All Result
Home Adabi

AMBALIYA

WAKEN FASAHA

Khalid Imam by Khalid Imam
September 11, 2024
in Adabi
0
AMBALIYA

Ambaliya

25
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterWhatsappEmail a Friend

AMBALIYA

Daga Khalid Imam

Related posts

SAKAMAKON ZAGAYE NA BIYU NA GASAR RUBUTU TA GIDAUNIYAR ZANNA-WALI (2025)

SAKAMAKON ZAGAYE NA BIYU NA GASAR RUBUTU TA GIDAUNIYAR ZANNA-WALI (2025)

December 23, 2025
Dalilan Da Suka Sanya Na Rubuta Littafin Tarihin Maitatsine

Dalilan Da Suka Sanya Na Rubuta Littafin Tarihin Maitatsine

December 6, 2025

°°°°°°°
A daminar bana, Allah Ya jarabci sassan Najeriya da ambaliya, inda a makon nan ruwa ya mamaye kusan dukkan birnin Maiduguri. An yi asarar dukiya da ta rayuka. Khalid Imam ya rubuta wannan waƙe, domin jajantawa.
°°°°°°°

Ambaliya

Dubi dai ambaliyar, nan,
Ta share Shira da Buji,
Gwaram da Gadau Katagum
Je Buskuri ɗan uwana.
Yau ba hanya ta mota,
Ruwa duka ya malale.

Dorina ga naki cinye,
Ko’ina ka bi babu hanya,
Gonakin da yawan mutane,
Gidaje kasuwanni,
Ruwa ya lamushe su,
Masu mulki ba ruwansu.

Ruwa yau ya ci Borno,
Har fadar Shehu namu,
Ruwan ambaliya yau,
Bai bar Zazzau ba can ma,
Wasu ma sassan Kano yau,
Ruwa duka ya malale.

A ƙasa in shugabanni,
Gwamnoni masu mulki,
Sata ce alƙiblarsu,
Don takaici cin amana,
Sai su bar lamarin mutane,
Su yi ta harkokin gabansu.

Da suna da kula da gaske,
Da suna kishin jiharsu,
Da ba su barin mutane,
A halin ha’ula’i,
Ruwa ya kai su bango,
Ya shaƙe kwalar wuyansu.

Sakaci ne ko mugunta,
Zai sa gwamna ya manta,
Cewa jama’ar jiharsa,
Ruwa na hallaka su,
Ya ƙi yin komai da kansa,
Tun da ba zaɓe ake ba.

Tun da ba zaɓe a gobe,
Da zai zo yai ta kamfen,
Ya yi ƙarya don a zaɓar,
Ai ta ma ambaliyar man,
Masu yin zaɓe ta shafa,
Shi yana ofis a zaune.

Dukiyar jama’ar jiharsa,
Ta amana bai kula ba,
Shi da sauran masu mulki,
Suna wawa a kullum,
Lamarin jama’a ko oho,
Wannan ai su ta shafa.

Don sun iya cin amana,
Shugaba na ƙasa yana ji,
An sanar masa shi da gwamna,
Cewa bana babu shakka,
Sauyin yanayi da gaske,
Tarko yai wa mutane.
_______________
© Khalid Imam
Satumba, 2024

Previous Post

LAMENTATION FOR MAIDUGURI

Next Post

Dr. Bukar Usman Floods German Universities with his Books:

Related Posts

SAKAMAKON ZAGAYE NA BIYU NA GASAR RUBUTU TA GIDAUNIYAR ZANNA-WALI (2025)
Adabi

SAKAMAKON ZAGAYE NA BIYU NA GASAR RUBUTU TA GIDAUNIYAR ZANNA-WALI (2025)

December 23, 2025
Dalilan Da Suka Sanya Na Rubuta Littafin Tarihin Maitatsine
Adabi

Dalilan Da Suka Sanya Na Rubuta Littafin Tarihin Maitatsine

December 6, 2025
Yau Take Juma’a: Allah Ka Albarkace Mu
Adabi

Yau Take Juma’a: Allah Ka Albarkace Mu

December 5, 2025
Next Post
Dr. Bukar Usman Floods German Universities with his Books:

Dr. Bukar Usman Floods German Universities with his Books:

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

RECOMMENDED NEWS

CONGRATULATIONS TO ESTEEMED VC FUDMA: PROF. AMINU ADO KAFUR

CONGRATULATIONS TO ESTEEMED VC FUDMA: PROF. AMINU ADO KAFUR

May 19, 2025
Shauƙin Son Faɗakarwa Ya Sa Na Zama Mawaƙi – ABDUL EXTRA

Shauƙin Son Faɗakarwa Ya Sa Na Zama Mawaƙi – ABDUL EXTRA

June 13, 2023
Huɗubar Jumu’a A Taƙaice Daga Masallacin Dr. Yunusa Zuba- Abuja

Huɗubar Jumu’a A Taƙaice Daga Masallacin Dr. Yunusa Zuba- Abuja

August 4, 2023
Mai Waƙar Baba Zai Daɗa Aure Ya Rasu

Mai Waƙar Baba Zai Daɗa Aure Ya Rasu

June 11, 2023

FOLLOW US

BROWSE BY CATEGORIES

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

POPULAR NEWS

  • Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Ta Tsinci Naira Miliyan 60 A Saudiyya Ta Miƙa Wa Hukuma

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • LUWAƊI DA YARA 14: Yadda Aka Bankaɗo Asirin Kabir Ɗan Hisba

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Sojojin Najeriya Sun Kama Makashin Sarkin Gobir

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • BINCIKE: Zahirin Abin Da Ke Faruwa A BBC Hausa

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
Taskar Gizago

Follow us on social media:

Recent News

  • Tafawa Balewa, Sardauna And 15th January: A Day of Lamentation
  • Gasar Kofin Afrika: Yau Take Tsakanin Nigeria Da Morocco
  • Hukunta Ɗan T+adda Victor Solomon: Madalla Da Gwamnatin Jihar Kaduna

Category

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

Recent News

Tafawa Balewa, Sardauna And 15th January: A Day of Lamentation

Tafawa Balewa, Sardauna And 15th January: A Day of Lamentation

January 15, 2026
Gasar Kofin Afrika: Yau Take Tsakanin Nigeria Da Morocco

Gasar Kofin Afrika: Yau Take Tsakanin Nigeria Da Morocco

January 14, 2026
  • About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
This website uses cookies. By continuing to use this website you are giving consent to cookies being used.