• About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact
Monday, May 25, 2026
  • Login
Taskar Gizago
Advertisement
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna
Taskar Gizago
No Result
View All Result
Home Labarai

Shugaba Tinubu Ya Naɗa Sababbin Shugabannin Hukumomin Yaɗa Labarai

Daga Wakilinmu by Daga Wakilinmu
October 21, 2023
in Labarai
0
Za Mu Inganta Rayuwa Da Ayyukan ‘Yan Jarida – Minista Idris

Alhaji Mohammed Idris, Ministan Yaɗa Labarai Da Wayar Da Kai

12
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterWhatsappEmail a Friend

Shugaba Tinubu Ya Naɗa Sababbin Shugabannin Hukumomin Yaɗa Labarai

Daga Wakilinmu

Related posts

Gobe Gwamna Dikko Raɗɗa Zai Ƙaddamar Da Ayyukan Raya Al’umma Da Muntari Sagir Ya Gina A Malumfashi

Gobe Gwamna Dikko Raɗɗa Zai Ƙaddamar Da Ayyukan Raya Al’umma Da Muntari Sagir Ya Gina A Malumfashi

April 19, 2026
Ɓatanci Ga Manzon Allah: Musulmi Sun Buƙaci Gwamnati Ta Hukunta Fasto Emmanuel Garba?

Fasto Ɗan Ƙungiyar Hausawan Bogi Da Ya Zagi Annabi Ya Ɓoye

April 15, 2026

~~~~~~~
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya amince da sababbin naɗe-naɗe takwas na shugabannin hukumomin da ke ƙarƙashin Ma’aikatar Yaɗa Labarai Da Wayar Da Kai.

Hakan na ƙunshe cikin wata sanarwa da Kakakin Shugaban Ƙasa, Mista Ajuri Ngelale ya fitar a ranar Alhamis da ta gabata.

Sanarwar ta bayyana cewa an naɗa Mista Lanre Issa-Onilu a matsayin Shugaban Hukumar Wayar da Kai ta Ƙasa (NOA); Alhaji Salihu Abdulhamid Dembos a matsayin Shugaban Gidan Talbijin na Nijeriya (NTA) da Dokta Muhammad Bulama a matsayin Darakta-Janar na Hukumar Rediyon Tarayya na Nijeriya (FRCN).

Ita kuma Hukumar Kula da Gidajen Rediyo da Talbijin ta Ƙasa (NBC), an naɗa mata Mista Charles Ebuebu a matsayin shugaba, yayin da aka naɗa Alhaji Jibrin Baba Ndace a matsayin Shugaban gidan rediyon Muryar Nijeriya (VON).

Haka kuma an naɗa Dokta Lekan Fadolapo matsayin Shugaban Hukumar Kula da Tallace-tallace ta Nijeriya (ARCON), da Malam Ali M. Ali a matsayin Shugaban Kamfanin Dillancin Labarai na Nijeriya (NAN), sai Hukumar Kula da Gidajen Jaridu ta Ƙasa (NPC), wadda aka naɗa Dili Ezughah matsayin shugabanta.

Shugaba Tinubu ya hori waɗannan sababbin shugabannin da cewa su ƙirƙiro tare da bijiro da sababbin fasahohi da damarmakin da ‘yan Nijeriya za su amfana, ta yadda za a ci moriyar canji a hukumomin domin ƙarfafa haɗin kai a ƙasar nan.

Ya ce ta haka za su bayar da gagarumar gudunmawar ɗaukaka Nijeriya har ta yi gogayya da manyan ƙasashen duniya.

Sanarwar ta ce naɗin nasu ya fara aiki nan take.
~~~~~~~

Previous Post

ZIYARA GA BUKAR USMAN: Ganawa Da Mutum Mai Karimci Da Tawali’u

Next Post

Bago Ya Taya Ndace, Sabon Shugaban VON Murna

Related Posts

Gobe Gwamna Dikko Raɗɗa Zai Ƙaddamar Da Ayyukan Raya Al’umma Da Muntari Sagir Ya Gina A Malumfashi
Labarai

Gobe Gwamna Dikko Raɗɗa Zai Ƙaddamar Da Ayyukan Raya Al’umma Da Muntari Sagir Ya Gina A Malumfashi

April 19, 2026
Ɓatanci Ga Manzon Allah: Musulmi Sun Buƙaci Gwamnati Ta Hukunta Fasto Emmanuel Garba?
Labarai

Fasto Ɗan Ƙungiyar Hausawan Bogi Da Ya Zagi Annabi Ya Ɓoye

April 15, 2026
Sheikh Mutawakkil Mustapha Ya Zama Alƙalin Kotun Shari’a ta Ɗaukaka Ƙara ta Jihar Katsina
Labarai

Sheikh Mutawakkil Mustapha Ya Zama Alƙalin Kotun Shari’a ta Ɗaukaka Ƙara ta Jihar Katsina

February 13, 2026
Next Post
Bago Ya Taya Ndace, Sabon Shugaban VON Murna

Bago Ya Taya Ndace, Sabon Shugaban VON Murna

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

RECOMMENDED NEWS

RABON MUƘAMAN SHUGABA TINUBU: Kuskure Kan Kuskure

RABON MUƘAMAN SHUGABA TINUBU: Kuskure Kan Kuskure

September 17, 2023
Gwamnatina Za Ta Mutunta ‘Yancin Kafafen Yaɗa Labarai

Gwamnatina Za Ta Mutunta ‘Yancin Kafafen Yaɗa Labarai

December 19, 2023
Nigeria at 64: How Far So Far?

Nigeria at 64: How Far So Far?

October 7, 2024
INSECURITY IN MALUMFASHI: A CLARION CALL TO SERIOUS ACTION

INSECURITY IN MALUMFASHI: A CLARION CALL TO SERIOUS ACTION

March 6, 2025

FOLLOW US

BROWSE BY CATEGORIES

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

POPULAR NEWS

  • Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Ta Tsinci Naira Miliyan 60 A Saudiyya Ta Miƙa Wa Hukuma

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • LUWAƊI DA YARA 14: Yadda Aka Bankaɗo Asirin Kabir Ɗan Hisba

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Sojojin Najeriya Sun Kama Makashin Sarkin Gobir

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • BINCIKE: Zahirin Abin Da Ke Faruwa A BBC Hausa

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
Taskar Gizago

Follow us on social media:

Recent News

  • POSITIVE COMRADE
  • BUKAR USMAN: The Human Library
  • Sule Lamido’s Theme of Authenticity

Category

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

Recent News

POSITIVE COMRADE

POSITIVE COMRADE

May 20, 2026
BUKAR USMAN: The Human Library

BUKAR USMAN: The Human Library

May 19, 2026
  • About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
This website uses cookies. By continuing to use this website you are giving consent to cookies being used.