• About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact
Thursday, April 16, 2026
  • Login
Taskar Gizago
Advertisement
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna
Taskar Gizago
No Result
View All Result
Home Labarai

AIKIN JIN ƘAI: Isma’eel Jauro Ya Shiga Kundin Tarihi Na Duniya

Bashir Yahuza Malumfashi by Bashir Yahuza Malumfashi
September 26, 2023
in Labarai
2
AIKIN JIN ƘAI: Isma’eel Jauro Ya Shiga Kundin Tarihi Na Duniya

Malam Isma'eel ɗauke da kambunsa

114
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterWhatsappEmail a Friend

AIKIN JIN ƘAI: Isma’eel Jauro Ya Shiga Kundin Tarihi Na Duniya

~~~~~~~
Ɗan Najeriya mai aikin jin ƙai da kare haƙƙin ɗan Adam, Malam Isma’eel S. Jauro, wanda aka sani da laƙanin “Activist” ya shiga Kundin Tarihi Na Duniya, saboda la’akari da ayyukansa na jin ƙai da tallafa wa raunana.

Related posts

Ɓatanci Ga Manzon Allah: Musulmi Sun Buƙaci Gwamnati Ta Hukunta Fasto Emmanuel Garba?

Fasto Ɗan Ƙungiyar Hausawan Bogi Da Ya Zagi Annabi Ya Ɓoye

April 15, 2026
Sheikh Mutawakkil Mustapha Ya Zama Alƙalin Kotun Shari’a ta Ɗaukaka Ƙara ta Jihar Katsina

Sheikh Mutawakkil Mustapha Ya Zama Alƙalin Kotun Shari’a ta Ɗaukaka Ƙara ta Jihar Katsina

February 13, 2026
Kambun da Isma’eel ya samu

Binciken Taskar Gizago ya gano cewa wannan kambu da aka ba Jauro, babbar shaida ce da shahararriyar ƙungiyar adana muhimmanci bayanai ta “Notable Book of World Record” ke bai wa waɗanda suka yi fice ko suka kafa wani tarihi a duniya.

Da yake ƙara bayani game da dalilin ba shi wannan kambu, Isma’eel ya ce: “An ba ni wannan ne saboda ficen da na yi a duniya a kan aikin jin ƙai da kare haƙƙin ɗan Adam da kuma gudunmawar da nake bayarwa ga ilimi, muhalli da ci gaban al’umma.”

Da aka tambaye shi ko yaya ya ji kuma yaya ya ɗauki wannan karramawa da ya samu, sai ya bayyana cewa: “Eh, gaskiya na samu ƙwarin gwiwa sosai saboda wannan ya nuna cewa dukkanin abubuwan da nake yi, duniya tana biye da ni kuma tana kallon irin wannan sadaukarwa da muke. In sha Allahu za mu ci gaba da hidimta wa al’umma.”

Wane ne Isma’el S. Jauro? An haife shi ne a garin Babaldu, na Ƙaramar Hukumar Birnin Kudu, Jihar Jigawa, shekaru 33 da suka gabata. Ya yi makarantar allo (almajiranci) a garin Giyaɗe na Jihar Bauchi. Ya yi karatun firamare da sakandare a Jihar Jigawa da kuma gaba da sakandare a Abubakar Tatari Ali Polytechnic Bauchi, inda ya karanta darasin Aikin Jarida wato Mass Communication.

“Na samu halartar kwasa-kwasai da dama kan abin da ya shafi Bincike ta Fuskar Aikin Jarida a Jami’o’i irin su Atlantic International University USA da European Research Institute Vietnam da kuma kwasa-kwasai kan kare haƙƙin ɗan Adam daga Amnesty International da United Nation for Human Rights.
~~~~~~~

Previous Post

Na Samu Rufin Asirin Rayuwa Dalilin Rubutu Fiye Da Kwalin Digirina – NAS

Next Post

BOOK REVIEW: Yusufu Bala Usman – The Quintessential Historian

Related Posts

Ɓatanci Ga Manzon Allah: Musulmi Sun Buƙaci Gwamnati Ta Hukunta Fasto Emmanuel Garba?
Labarai

Fasto Ɗan Ƙungiyar Hausawan Bogi Da Ya Zagi Annabi Ya Ɓoye

April 15, 2026
Sheikh Mutawakkil Mustapha Ya Zama Alƙalin Kotun Shari’a ta Ɗaukaka Ƙara ta Jihar Katsina
Labarai

Sheikh Mutawakkil Mustapha Ya Zama Alƙalin Kotun Shari’a ta Ɗaukaka Ƙara ta Jihar Katsina

February 13, 2026
Bura women Celebrate Bukar Usman at 83
Labarai

Ƙungiyar Matan Al’ummar Bura Sun Karrama Dr. Bukar Usman Bisa Cika Shekaru 83

January 9, 2026
Next Post
BOOK REVIEW: Yusufu Bala Usman – The Quintessential Historian

BOOK REVIEW: Yusufu Bala Usman – The Quintessential Historian

Comments 2

  1. Nasiru UBA says:
    3 years ago

    Alhamdulillah ya can-canci hakan dama

    Reply
    • Bashir Yahuza Malumfashi says:
      3 years ago

      Ma sha Allah. Muna godiya da bibiyar mujallar Taskar Gizago.

      Reply

Leave a Reply to Nasiru UBA Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

RECOMMENDED NEWS

Yadda Za A Magance Matsalolin Tsaro A Najeriya – Sanata Ndume

Yadda Za A Magance Matsalolin Tsaro A Najeriya – Sanata Ndume

April 8, 2026
Yunkurin ‘Yan Ba-Zata/Hausawan Bogi Na Haddasa Ruɗani A Arewa (1)

Yunkurin ‘Yan Ba-Zata/Hausawan Bogi Na Haddasa Ruɗani A Arewa (1)

December 26, 2025
BINCIKE:  Zahirin Abin Da Ke Faruwa A BBC Hausa

BINCIKE: Zahirin Abin Da Ke Faruwa A BBC Hausa

July 28, 2025
Dr. Bukar Usman Floods German Universities with his Books:

Dr. Bukar Usman Floods German Universities with his Books:

September 18, 2024

FOLLOW US

BROWSE BY CATEGORIES

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

POPULAR NEWS

  • Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Ta Tsinci Naira Miliyan 60 A Saudiyya Ta Miƙa Wa Hukuma

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • LUWAƊI DA YARA 14: Yadda Aka Bankaɗo Asirin Kabir Ɗan Hisba

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Sojojin Najeriya Sun Kama Makashin Sarkin Gobir

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • BINCIKE: Zahirin Abin Da Ke Faruwa A BBC Hausa

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
Taskar Gizago

Follow us on social media:

Recent News

  • Malam Nasir El-Rufa’i Da Ƙalubalen Rayuwa
  • Fasto Ɗan Ƙungiyar Hausawan Bogi Da Ya Zagi Annabi Ya Ɓoye
  • Ɓatanci Ga Manzon Allah: Musulmi Sun Buƙaci Gwamnati Ta Hukunta Fasto Emmanuel Garba?

Category

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

Recent News

Malam Nasir El-Rufa’i Da Ƙalubalen Rayuwa

Malam Nasir El-Rufa’i Da Ƙalubalen Rayuwa

April 16, 2026
Ɓatanci Ga Manzon Allah: Musulmi Sun Buƙaci Gwamnati Ta Hukunta Fasto Emmanuel Garba?

Fasto Ɗan Ƙungiyar Hausawan Bogi Da Ya Zagi Annabi Ya Ɓoye

April 15, 2026
  • About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
This website uses cookies. By continuing to use this website you are giving consent to cookies being used.