• About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact
Wednesday, April 15, 2026
  • Login
Taskar Gizago
Advertisement
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna
Taskar Gizago
No Result
View All Result
Home Addini

Nasihar Juma’a

ADDINI

Bashir Yahuza Malumfashi by Bashir Yahuza Malumfashi
April 10, 2026
in Addini
0
Nasihar Juma’a

Allah ka yi daɗin tsira ga Annabi Muhammadu (saw)

2
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterWhatsappEmail a Friend

Nasihar Juma’a
__________

‘Yan uwa, ina yi maku sallama irin ta Musulunci, Assalamu alaikum warahmatullahi wabarakatuhu. Yau Juma’a kuma muna godiya ga Allah da ya ba mu rayuwa da dukkan abin da rayuwa ke buƙata.

Related posts

MARTABAR MANZON ALLAH (SAW)

MARTABAR MANZON ALLAH (SAW)

April 13, 2026
YAU TAKE SALLAH!

YAU TAKE SALLAH!

March 20, 2026

‘Yan uwa, za mu yi amfani da wannan lokaci mu yi wa juna nasiha. Nasiharnu za ta karkata ne ga nuni da muhimmancin taimakon mabuƙata.

Yana da kyau kuma abu ne mai tasiri, mu riƙa taimakon mabuƙata, musamman ma ganin cewa a yau rayuwa ta yi tsada, al’umma na cikin ƙuncin rayuwa.

Allah (swt) ya yi bayani a Suratu Ma’un 107:1-7, dangane da taimakon mabuƙata. Manzon Allah (saw), a Hadisin Imam Tabarani ya ce: “Mafi alheri… wanda ya fi amfani ga mutane.”

Ya Allah, ka sanya mu cikin masu zuciyar taimako kuma ka yassare mana arzikin taimakon, Amin. Barka da Juma’a!
__________

Previous Post

Najeriya 2027: Yadda ADC Za Ta Murƙushe APC

Next Post

Littafin Rayuwar Fitacciyar ‘Yar Jarida Jamila Tangaza

Related Posts

MARTABAR MANZON ALLAH (SAW)
Addini

MARTABAR MANZON ALLAH (SAW)

April 13, 2026
YAU TAKE SALLAH!
Addini

YAU TAKE SALLAH!

March 20, 2026
RAMADAN KARIM: 30-1447
Addini

RAMADAN KARIM: 30-1447

March 19, 2026
Next Post
Littafin Rayuwar Fitacciyar ‘Yar Jarida Jamila Tangaza

Littafin Rayuwar Fitacciyar 'Yar Jarida Jamila Tangaza

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

RECOMMENDED NEWS

Gen. SK Usman Now a Distinguished Knight for World Peace

Gen. SK Usman Now a Distinguished Knight for World Peace

September 22, 2023
Gizagawa Sun Yi Rashi A Katsina

Gizagawa Sun Yi Rashi A Katsina

July 13, 2023
MENTAL HEALTH: A UNIVERSAL HUMAN RIGHT – Gen. Buratai, CFR

MENTAL HEALTH: A UNIVERSAL HUMAN RIGHT – Gen. Buratai, CFR

October 12, 2023
Huɗubar Jumu’a Daga Limamin Masallacin Tumbu-Madallah

Huɗubar Jumu’a Daga Limamin Masallacin Tumbu-Madallah

July 28, 2023

FOLLOW US

BROWSE BY CATEGORIES

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

POPULAR NEWS

  • Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Ta Tsinci Naira Miliyan 60 A Saudiyya Ta Miƙa Wa Hukuma

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • LUWAƊI DA YARA 14: Yadda Aka Bankaɗo Asirin Kabir Ɗan Hisba

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Sojojin Najeriya Sun Kama Makashin Sarkin Gobir

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • BINCIKE: Zahirin Abin Da Ke Faruwa A BBC Hausa

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
Taskar Gizago

Follow us on social media:

Recent News

  • Fasto Ɗan Ƙungiyar Hausawan Bogi Da Ya Zagi Annabi Ya Ɓoye
  • Ɓatanci Ga Manzon Allah: Musulmi Sun Buƙaci Gwamnati Ta Hukunta Fasto Emmanuel Garba?
  • MARTABAR MANZON ALLAH (SAW)

Category

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

Recent News

Ɓatanci Ga Manzon Allah: Musulmi Sun Buƙaci Gwamnati Ta Hukunta Fasto Emmanuel Garba?

Fasto Ɗan Ƙungiyar Hausawan Bogi Da Ya Zagi Annabi Ya Ɓoye

April 15, 2026
Ɓatanci Ga Manzon Allah: Musulmi Sun Buƙaci Gwamnati Ta Hukunta Fasto Emmanuel Garba?

Ɓatanci Ga Manzon Allah: Musulmi Sun Buƙaci Gwamnati Ta Hukunta Fasto Emmanuel Garba?

April 14, 2026
  • About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
This website uses cookies. By continuing to use this website you are giving consent to cookies being used.