• About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact
Thursday, April 16, 2026
  • Login
Taskar Gizago
Advertisement
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna
Taskar Gizago
No Result
View All Result
Home Addini

RAMADAN KARIM: 13-1447

RAMADAN KARIM

Bashir Yahuza Malumfashi by Bashir Yahuza Malumfashi
March 2, 2026
in Addini
0
RAMADAN KARIM: 13-1447

Ramadan Karim (13)

12
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterWhatsappEmail a Friend

RAMADAN KARIM: 13-1447

Ramadan Karim (13)

__________

Related posts

MARTABAR MANZON ALLAH (SAW)

MARTABAR MANZON ALLAH (SAW)

April 13, 2026
Nasihar Juma’a

Nasihar Juma’a

April 10, 2026

‘Yan uwa, ina yi maku sallama irin ta Musulunci, Assalamu alaikum warahmatullahi wabarakatuhu. Bayan haka, a yau Litinin, Allah ya nuna mana rana ta 13 a Ramadan. Yau ma ga ‘yar nasiha:

A yau nasiharmu jan hankali ne dangane da rayuwa da mutuwa. Musamman dai a kullum mu sani, Allah ya halitta mu ne domin bautarsa a nan duniya kuma zaman duniya jarabawa ne. Komai shekarun mutum a cikinta, akwai ranar mutuwa.

Allah (swt) a cikin Alkur’ani mai girma, Suratu Ali-Imran 3:185 yana cewa: “Kowane rai zai ɗanɗani mutuwa.” Haka kuma Annabi Muhammadu (saw) a Hadisinsa, ruwayar Tirmizi mai lamba 2307, yana cewa: “Ku yawaita tuna mutuwa.”

Wannan shi ke nuna mana cewa, a duk abin da za mu aikata a rayuwa, mu tuna da cewa akwai ranar da za mu mutu. Idan mun mutu kuwa, to akwai hisabi, na ƙididdigar abubuwan da muka aikata a duniya, na alheri ko akasinsa.

A lokacin da muke raye, idan muna tunawa da mutuwa, hakan zai saita mana rayuwa, mu lizimci aikata alheri, ba sharri ba.

Ya Allah, ka ɗora mu bisa hanyar daidai, hanyar shiriyarka da ta manzonka (saw). Allah ka sa mu cika da imani, idan lokacinmu ya zo. Amin-Summa-Amin.

__________

Previous Post

FITILAR MATASA – Zannan Galadima (2)

Next Post

RAMADAN KARIM: 14-1447

Related Posts

MARTABAR MANZON ALLAH (SAW)
Addini

MARTABAR MANZON ALLAH (SAW)

April 13, 2026
Nasihar Juma’a
Addini

Nasihar Juma’a

April 10, 2026
YAU TAKE SALLAH!
Addini

YAU TAKE SALLAH!

March 20, 2026
Next Post
RAMADAN KARIM: 14-1447

RAMADAN KARIM: 14-1447

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

RECOMMENDED NEWS

My Takeaways from IBB’s Autobiography

My Takeaways from IBB’s Autobiography

March 18, 2025
Hukuncin Nnamdi Kanu: Minista Bianca ta Nemi Igbo Su Guji Tada Fitina

Hukuncin Nnamdi Kanu: Minista Bianca ta Nemi Igbo Su Guji Tada Fitina

November 22, 2025

TURBANIN CEREMONY OF SARKIN GABAS OF TUMBU:

October 10, 2024
CANJIN ZAMANI: Rayuwar Mata A Ƙarni Na 21

CANJIN ZAMANI: Rayuwar Mata A Ƙarni Na 21

January 7, 2025

FOLLOW US

BROWSE BY CATEGORIES

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

POPULAR NEWS

  • Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Ta Tsinci Naira Miliyan 60 A Saudiyya Ta Miƙa Wa Hukuma

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • LUWAƊI DA YARA 14: Yadda Aka Bankaɗo Asirin Kabir Ɗan Hisba

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Sojojin Najeriya Sun Kama Makashin Sarkin Gobir

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • BINCIKE: Zahirin Abin Da Ke Faruwa A BBC Hausa

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
Taskar Gizago

Follow us on social media:

Recent News

  • Malam Nasir El-Rufa’i Da Ƙalubalen Rayuwa
  • Fasto Ɗan Ƙungiyar Hausawan Bogi Da Ya Zagi Annabi Ya Ɓoye
  • Ɓatanci Ga Manzon Allah: Musulmi Sun Buƙaci Gwamnati Ta Hukunta Fasto Emmanuel Garba?

Category

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

Recent News

Malam Nasir El-Rufa’i Da Ƙalubalen Rayuwa

Malam Nasir El-Rufa’i Da Ƙalubalen Rayuwa

April 16, 2026
Ɓatanci Ga Manzon Allah: Musulmi Sun Buƙaci Gwamnati Ta Hukunta Fasto Emmanuel Garba?

Fasto Ɗan Ƙungiyar Hausawan Bogi Da Ya Zagi Annabi Ya Ɓoye

April 15, 2026
  • About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
This website uses cookies. By continuing to use this website you are giving consent to cookies being used.