• About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact
Sunday, May 31, 2026
  • Login
Taskar Gizago
Advertisement
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna
Taskar Gizago
No Result
View All Result
Home Gizago

TAURARON GIZAGAWA: NURA ADAMU AHMED

Bashir Yahuza Malumfashi by Bashir Yahuza Malumfashi
August 3, 2023
in Gizago
2
TAURARON GIZAGAWA: NURA ADAMU AHMED

Bunun Sharaɗa: Nura Adamu Ahmed

43
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterWhatsappEmail a Friend

TAURARON GIZAGAWA: NURA ADAMU AHMED

Nura Adamu Ahmed

A wannan lokaci, wanda ya samu nasarar ɗarewa a kujerar Taurarin Gizagawa, shi ne Alhaji Nura Adamu Ahmad, Bunun Sharaɗa. Mai Lambar Gizago GZG-032-KNO.

Related posts

Rantsuwa Da Ƙur’ani: Martani Ga Shugaban Hausawan Bogi

Rantsuwa Da Ƙur’ani: Martani Ga Shugaban Hausawan Bogi

April 20, 2026
Malam Nasir El-Rufa’i Da Ƙalubalen Rayuwa

Malam Nasir El-Rufa’i Da Ƙalubalen Rayuwa

April 16, 2026

Wane Ne Nura Adamu Ahmed?
An haifi Nura Adamu a garin Kano, kuma ya yi karatunsa tun daga matakin firamare har zuwa jami’a, kuma a yanzu haka yna karatun Digiri Na Biyu (Masters) a Jami’ar National Open University of Nigeria Kano Study Centre. Yana aiki a Ma’aikatar Kula Da Ilmin Bai Ɗaya ta Jihar Kano (SUBEB). Yana a matakin Deputy Director. Bayan haka kuma, yana riƙe da sarautar gargajiya a matsayin BUNUN SHARAƊA.Yana da mace ɗaya da ‘ya’ya 4. Mutum ne shi mai son tafiye-tafiye, karatu da kallon wasannin ƙwallon ƙafa kafa.

Muƙaminsa A Gizago:
Shi ne tsohon Shugaban Gizago na Jihar Kano har karo biyu, tsohon Shugaban Riƙo na Ƙasa.
A yanzu haka kuma mamba ne a cikin Kwamitin Amintattu.

Ma’anar Zumunci:
A fahimtar Nura, zumunci wata al’ada ce mai girma a tsakanin mutane wadda kan ƙara haɗa hulɗar dangantaka da yarda da juna. Zumunci kan ƙara ilimi a tsakanin masu sada shi kuma zumunci abu ne da addinanmu suka umarce mu da mu sada shi saboda falalarsa.

Fahimtarsa Da Ƙungiyar Gizago:
Faɗakarwa, nishaɗantarwa da kuma sada zumunci na daga cikin jigon kafa ƙungiyar Gizago.

Shawara Ga Gizagawa:
1-Mu kasance masu mutunta juna.
2-Mu kasance masu neman na kanmu.
3-Mu kasancewa masu karimci da girmamawa a cikin jama’a.
4-Mu ƙarfafa zumunci a tsakanin mu ta hanyar kai ziyara ta taimakon juna.
5-Mu kasance masu juriya da fuskantar rayuwar yau da kullum.

Previous Post

Gidauniyar Bukar Usman Ta Tallafa Wa Hausawan Togo Da Littattafan Hausa

Next Post

MARYAM SHATTY: Shin Me Ta Tare Wa Wasu Ne?

Related Posts

Rantsuwa Da Ƙur’ani: Martani Ga Shugaban Hausawan Bogi
Gizago

Rantsuwa Da Ƙur’ani: Martani Ga Shugaban Hausawan Bogi

April 20, 2026
Malam Nasir El-Rufa’i Da Ƙalubalen Rayuwa
Gizago

Malam Nasir El-Rufa’i Da Ƙalubalen Rayuwa

April 16, 2026
JOS! JOS!! JOS: Muhimmin Saƙo Zuwa Ga Musulmi Da Kirista
Gizago

JOS! JOS!! JOS: Muhimmin Saƙo Zuwa Ga Musulmi Da Kirista

April 3, 2026
Next Post
MARYAM SHATTY: Shin Me Ta Tare Wa Wasu Ne?

MARYAM SHATTY: Shin Me Ta Tare Wa Wasu Ne?

Comments 2

  1. Idris Ibrahim Kubau says:
    3 years ago

    Tabbas Alhaji Muntaka Abdul-Hadi Dabo ya yi ƙoƙari sosai don shi ne ya tabbatar da haduwar fuskokinmu bayan haduwa da muka yi a Jaridu da kiran waya.

    Allah Ya ƙarawa rayuwa albarka, mutum ne mai karamci da Zumunci.

    Reply
    • Bashir Yahuza Malumfashi says:
      3 years ago

      Madalla da wannan tsokaci. Allah kara hada kan Gizagawa, Ya tabbatar da alherin zumunci. Amin Amin. Mun gode.

      Reply

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

RECOMMENDED NEWS

Katsina State at 37: Reflecting on Successes, Challenges, and the Way Forward

Katsina State at 37: Reflecting on Successes, Challenges, and the Way Forward

September 23, 2024
KO ME YA SA MABIYA PETER OBI SUKA RIƘA MURNAR MUTUWAR HON. EKENE ABUBAKAR ADAMS?

KO ME YA SA MABIYA PETER OBI SUKA RIƘA MURNAR MUTUWAR HON. EKENE ABUBAKAR ADAMS?

July 17, 2024
Matsalolin Tsaro: Ƙungiyar ‘Yan Jarida Ta Arewa Ta Shirya Taron Neman Mafita

Matsalolin Tsaro: Ƙungiyar ‘Yan Jarida Ta Arewa Ta Shirya Taron Neman Mafita

November 7, 2025
Ɓarayin Fetur Sun Kwashi Kashinsu A Hannun Sojojin Najeriya

Ɓarayin Fetur Sun Kwashi Kashinsu A Hannun Sojojin Najeriya

June 27, 2023

FOLLOW US

BROWSE BY CATEGORIES

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

POPULAR NEWS

  • Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Ta Tsinci Naira Miliyan 60 A Saudiyya Ta Miƙa Wa Hukuma

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • LUWAƊI DA YARA 14: Yadda Aka Bankaɗo Asirin Kabir Ɗan Hisba

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Sojojin Najeriya Sun Kama Makashin Sarkin Gobir

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • BINCIKE: Zahirin Abin Da Ke Faruwa A BBC Hausa

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
Taskar Gizago

Follow us on social media:

Recent News

  • POSITIVE COMRADE
  • BUKAR USMAN: The Human Library
  • Sule Lamido’s Theme of Authenticity

Category

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

Recent News

POSITIVE COMRADE

POSITIVE COMRADE

May 20, 2026
BUKAR USMAN: The Human Library

BUKAR USMAN: The Human Library

May 19, 2026
  • About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
This website uses cookies. By continuing to use this website you are giving consent to cookies being used.