• About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact
Thursday, March 5, 2026
  • Login
Taskar Gizago
Advertisement
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna
Taskar Gizago
No Result
View All Result
Home Gizago

ƘUNGIYAR HAUSAWA ZALLA: TA INA ZA A FARA KUMA DA WACE MANUFA? (2)

Bashir Yahuza Malumfashi by Bashir Yahuza Malumfashi
May 7, 2025
in Gizago
0
ƘUNGIYAR HAUSAWA ZALLA: TA INA ZA A FARA KUMA DA WACE MANUFA? (2)

Ƙungiyar Hausawa Zalla? (2)

67
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterWhatsappEmail a Friend

ƘUNGIYAR HAUSAWA ZALLA: TA INA ZA A FARA KUMA DA WACE MANUFA? (2)

Daga Yahuza Malumfashi

Related posts

Yunƙurin ‘Yan Ba-Zata/Hausawan Bogi Na Haddasa Ruɗani A Arewa (14)

Yunƙurin ‘Yan Ba-Zata/Hausawan Bogi Na Haddasa Ruɗani A Arewa (14)

March 1, 2026
#AdalciGaWalida (01): ƘIRA GA GWAMNATIN JIHAR JIGAWA DA TA ƊAUKI MATAKIN GAUGAWA A KAN KUƁUTAR DA WALIDA ABDULHADI

#AdalciGaWalida (01): ƘIRA GA GWAMNATIN JIHAR JIGAWA DA TA ƊAUKI MATAKIN GAUGAWA A KAN KUƁUTAR DA WALIDA ABDULHADI

February 23, 2026
Ƙungiyar Hausawa Zalla? (2)

Haƙƙin Kafa Ƙungiya:
Ɗaya daga cikin tambayoyin da na bijiro da su a gabatarwa ita ce, shin ko al’ummar Hausawa zalla suna da ‘yancin kafa ƙungiya a Najeriya? To, in sha Allahu yanzu zan ɗan yi ƙoƙarin amsa ta, tare da ɗan tsokaci madaidaici.

Tabbas, ba wai Hausawa zalla ba, duk wani ɗan ƙasa yana da ‘yancin kafawa ko shiga cikin kowace ƙungiya da yake muradi, domin kuwa Sashi na 40 na Kundin Tsarin Mulkin Najeriya na 1999 (wanda aka yi wa kwaskwarima) ne ya ba shi wannan ‘yancin.

Ga abin da wannan Sashe na 40 yake cewa: “Kowane mutum yana da ‘yancin haɗa taro da sauran mutane kuma musamman zai iya kafawa ko kuma ya shiga cikin kowace jam’iyyar siyasa, ko ƙungiya, domin kare muradunsa. Sai dai kuma wannan ‘yanci ba zai ci karo da ikon da Kundin Tsarin Mulkin nan ya ba Hukumar Zaɓe ta Ƙasa Mai Cin Gashin Kanta ba, dangane da abin da ya shafi jam’iyyun siyasa, wanda hukumar ba ta amince da shi ba.”

Ke nan Tsarin Mulkin Najeriya ya amince wa ‘yan ƙasa kuma ya ba su ‘yancin yin taro cikin lumana, ko su kafa ƙungiya, misali ta ƙabila, ko addini, ko siyasa, ko ta sana’a, ko kuma ta kare muradun ma’aikata da makamantansu.

Bisa ga doron doka da ‘yancin ɗan ƙasa, al’ummar Hausawa zalla, kamar sauran ƙabilu, suna da ‘yancin kafa ƙungiyar kare muradunsu, kamar dai yadda sauran ƙabilu, misali Fulani, Yarabawa, Ibo da sauransu suke kafawa.

Sai dai kuma, kamar yadda masana al’amuran Shari’a da Tsarin Mulki suka sha nanatawa, inda haƙƙin wani ɗan ƙasa ya fara, nan kuma haƙƙin wani ɗan ƙasar yake tsayawa. Ma’ana dai, duk ƙungiyar da za a kafa, dole ne ta kasance bisa doron doka da odar ƙasa. Dole ta kasance mai manufar zaman lafiya da mutunta sauran al’ummar ƙasa.

Nan zan ɗiga aya a yau. Mu tarbi kashi na gaba, domin tattauna tambaye ta gaba mai cewa, shin da wace manufa ake son kafa Kungiyar Hausawa Zalla?
__________

Bashir Malumfashi, shi ne Editan Mujallar Taskar Gizago (online)

Previous Post

ƘUNGIYAR HAUSAWA ZALLA: TA INA ZA A FARA KUMA DA WACE MANUFA? (1)

Next Post

ƘUNGIYAR HAUSAWA ZALLA: TA INA ZA A FARA KUMA DA WACE MANUFA? (3)

Related Posts

Yunƙurin ‘Yan Ba-Zata/Hausawan Bogi Na Haddasa Ruɗani A Arewa (14)
Gizago

Yunƙurin ‘Yan Ba-Zata/Hausawan Bogi Na Haddasa Ruɗani A Arewa (14)

March 1, 2026
#AdalciGaWalida (01): ƘIRA GA GWAMNATIN JIHAR JIGAWA DA TA ƊAUKI MATAKIN GAUGAWA A KAN KUƁUTAR DA WALIDA ABDULHADI
Gizago

#AdalciGaWalida (01): ƘIRA GA GWAMNATIN JIHAR JIGAWA DA TA ƊAUKI MATAKIN GAUGAWA A KAN KUƁUTAR DA WALIDA ABDULHADI

February 23, 2026
Yunkurin ‘Yan Ba-Zata/Hausawan Bogi Na Haddasa Ruɗani A Arewa (13)
Gizago

Yunkurin ‘Yan Ba-Zata/Hausawan Bogi Na Haddasa Ruɗani A Arewa (13)

February 20, 2026
Next Post
ƘUNGIYAR HAUSAWA ZALLA: TA INA ZA A FARA KUMA DA WACE MANUFA? (3)

ƘUNGIYAR HAUSAWA ZALLA: TA INA ZA A FARA KUMA DA WACE MANUFA? (3)

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

RECOMMENDED NEWS

HAMISU GUMEL: Dacewarsa A Muƙamin Sakataren Watsa Labaran Gwamnan Jihar Jigawa

HAMISU GUMEL: Dacewarsa A Muƙamin Sakataren Watsa Labaran Gwamnan Jihar Jigawa

June 9, 2023
BAKIN JAƁA (6)

BAKIN JAƁA (6)

October 1, 2025
Amina Gambo Ta Yi Bankwana Da Freedom Radio

Amina Gambo Ta Yi Bankwana Da Freedom Radio

July 31, 2023
RAMADAN KARIM: 02-1447

RAMADAN KARIM: 02-1447

February 19, 2026

FOLLOW US

BROWSE BY CATEGORIES

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

POPULAR NEWS

  • Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Ta Tsinci Naira Miliyan 60 A Saudiyya Ta Miƙa Wa Hukuma

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • LUWAƊI DA YARA 14: Yadda Aka Bankaɗo Asirin Kabir Ɗan Hisba

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Sojojin Najeriya Sun Kama Makashin Sarkin Gobir

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • BINCIKE: Zahirin Abin Da Ke Faruwa A BBC Hausa

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
Taskar Gizago

Follow us on social media:

Recent News

  • Injiniya Tukur Hassan Tingilin (1978-2026)
  • RAMADAN KARIM: 16-1447
  • Exposing Plans of Fake Hausa Activists & Ba-Zata Mischief Mongers to Cause Confusion and Discord in Northern Nigeria (7)

Category

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

Recent News

RAMADAN KARIM: 16-1447

Injiniya Tukur Hassan Tingilin (1978-2026)

March 5, 2026
RAMADAN KARIM: 16-1447

RAMADAN KARIM: 16-1447

March 5, 2026
  • About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
This website uses cookies. By continuing to use this website you are giving consent to cookies being used.