• About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact
Friday, April 17, 2026
  • Login
Taskar Gizago
Advertisement
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna
Taskar Gizago
No Result
View All Result
Home Labarai

Yan Bindiga Sun Sako Miji Da Matarsa Bayan An Biya Naira Miliyan 50

Bashir Yahuza Malumfashi by Bashir Yahuza Malumfashi
September 18, 2025
in Labarai
0
Yan Bindiga Sun Sako Miji Da Matarsa Bayan An Biya Naira Miliyan 50

Anas Ahmadu da iyalinsa

6
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterWhatsappEmail a Friend

‘Yan Bindiga Sun Sako Miji Da Matarsa Bayan An Biya Naira Miliyan 50

Daga Wakilinmu

Related posts

Ɓatanci Ga Manzon Allah: Musulmi Sun Buƙaci Gwamnati Ta Hukunta Fasto Emmanuel Garba?

Fasto Ɗan Ƙungiyar Hausawan Bogi Da Ya Zagi Annabi Ya Ɓoye

April 15, 2026
Sheikh Mutawakkil Mustapha Ya Zama Alƙalin Kotun Shari’a ta Ɗaukaka Ƙara ta Jihar Katsina

Sheikh Mutawakkil Mustapha Ya Zama Alƙalin Kotun Shari’a ta Ɗaukaka Ƙara ta Jihar Katsina

February 13, 2026
Anas Ahmadu da iyalinsa

__________

A jiya Laraba da dare ne ‘yan bindiga da suka sace ɗan kasuwa a Katsina, Anas Ahmadu, tare da matarsa Halimatu mai juna biyu na watanni bakwai, da kuma ‘yarsu ‘yar shekara biyu, bayan sun biya Naira dubu 50 a matsayin kuɗin fansa, kamar yadda Jaridar Daily Trust ta ruwaito.

‘Yan bindigar sun sako su ne, bayan sun shafe makonni uku a hannunsu, in ji wani ɗan uwansu, wanda ya tabbatar da lamarin ga ‘yan jarida.

Ɗan uwan, wanda aka sakaya sunansa, ya bayyana cewa sai da suka biya kuɗin fansa na Naira miliyan 50, kafin masu garkuwar su sako masa ‘yan uwa.

“Alhamdulillah! Anas, Halimatu da ‘yarsu an sako su daga hannun masu garkuwa da su a daren nan. Suna kan hanyarsu zuwa gida. Amma an biya su kuɗin fansa na Naira miliyan 50,” in ji shi. Ya ƙara da cewa, saboda dalilan tsaro, ba za a bayyana inda aka karɓi waɗanda aka sace ba.

An sace magidantan ne a ranar 26 ga Agusta, 2025, inda aka ɗauke su daga gidansu da ke Unguwar Canada Quarters, cikin garin Katsina.

Da farko, masu garkuwar sun nemi kuɗin fansa na Naira miliyan 600, amma daga bisani suka rage zuwa miliyan 100 a ranar 3 ga Satumba, kafin a ƙarshe su amince da Naira miliyan 50.
_______

Previous Post

Abin Da Ya Sa Na Naɗa Mataimaka 85 – Ciyaman Mukhtari City

Next Post

SASSANYAN AMINCI (7)

Related Posts

Ɓatanci Ga Manzon Allah: Musulmi Sun Buƙaci Gwamnati Ta Hukunta Fasto Emmanuel Garba?
Labarai

Fasto Ɗan Ƙungiyar Hausawan Bogi Da Ya Zagi Annabi Ya Ɓoye

April 15, 2026
Sheikh Mutawakkil Mustapha Ya Zama Alƙalin Kotun Shari’a ta Ɗaukaka Ƙara ta Jihar Katsina
Labarai

Sheikh Mutawakkil Mustapha Ya Zama Alƙalin Kotun Shari’a ta Ɗaukaka Ƙara ta Jihar Katsina

February 13, 2026
Bura women Celebrate Bukar Usman at 83
Labarai

Ƙungiyar Matan Al’ummar Bura Sun Karrama Dr. Bukar Usman Bisa Cika Shekaru 83

January 9, 2026
Next Post
SASSANYAN AMINCI (7)

SASSANYAN AMINCI (7)

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

RECOMMENDED NEWS

Yunkurin ‘Yan Ba-Zata/Hausawan Bogi Na Haddasa Ruɗani A Arewa (9)

Yunkurin ‘Yan Ba-Zata/Hausawan Bogi Na Haddasa Ruɗani A Arewa (9)

January 17, 2026
HARKAR TSARO A JIHAR KATSINA: Ƙarin Haske Kan Ƙudurorin Gwamna Raɗɗa

HARKAR TSARO A JIHAR KATSINA: Ƙarin Haske Kan Ƙudurorin Gwamna Raɗɗa

February 12, 2024
Rai Baƙon Duniya: Allah Ya Ji Ƙan Abokinmu Yahaya Skito

Rai Baƙon Duniya: Allah Ya Ji Ƙan Abokinmu Yahaya Skito

November 15, 2025
Matsalar Tsaro A Najeriya: Madalla Da Majalisar Dokokin Amurka

Matsalar Tsaro A Najeriya: Madalla Da Majalisar Dokokin Amurka

November 26, 2025

FOLLOW US

BROWSE BY CATEGORIES

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

POPULAR NEWS

  • Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    Gwamnan Katsina Ya Ƙi Amsar Kyautar Raguna 100 Daga Hannun Attajiri

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Ta Tsinci Naira Miliyan 60 A Saudiyya Ta Miƙa Wa Hukuma

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • LUWAƊI DA YARA 14: Yadda Aka Bankaɗo Asirin Kabir Ɗan Hisba

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • Sojojin Najeriya Sun Kama Makashin Sarkin Gobir

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
  • BINCIKE: Zahirin Abin Da Ke Faruwa A BBC Hausa

    0 shares
    Share 0 Tweet 0
Taskar Gizago

Follow us on social media:

Recent News

  • Malam Nasir El-Rufa’i Da Ƙalubalen Rayuwa
  • Fasto Ɗan Ƙungiyar Hausawan Bogi Da Ya Zagi Annabi Ya Ɓoye
  • Ɓatanci Ga Manzon Allah: Musulmi Sun Buƙaci Gwamnati Ta Hukunta Fasto Emmanuel Garba?

Category

  • Adabi
  • Addini
  • Babban Labari
  • Barkwanci
  • Dausayin Kauna
  • ENGLISH
  • Gizago
  • Gumbar Dutse
  • Hotuna
  • Labarai
  • Nishadi
  • Noma Da Kiwo
  • Sarauta
  • Shanshani
  • Sharhi
  • Sinadarin Rayuwa
  • Siyasa
  • Ta'aziyya
  • Wasanni

Recent News

Malam Nasir El-Rufa’i Da Ƙalubalen Rayuwa

Malam Nasir El-Rufa’i Da Ƙalubalen Rayuwa

April 16, 2026
Ɓatanci Ga Manzon Allah: Musulmi Sun Buƙaci Gwamnati Ta Hukunta Fasto Emmanuel Garba?

Fasto Ɗan Ƙungiyar Hausawan Bogi Da Ya Zagi Annabi Ya Ɓoye

April 15, 2026
  • About us
  • Advertise
  • Careers
  • Contact

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
  • Sharhi
  • Gumbar Dutse
  • Dausayin Kauna
  • Gizago
  • Sarauta
  • Sinadari
  • Adabi da Nishadi
  • Barkwanci
  • Shanshani
  • Hotuna

© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
This website uses cookies. By continuing to use this website you are giving consent to cookies being used.