Abba Kyari: Ya Kamata A Duba Lamarinsa Da Adalci
Abba Kyari: Ya Kamata A Duba Lamarinsa Da Adalci Daga Abdulhadi Ahmad Bawa Da fatar mun gama aiyukan ibadah da kuma shagulgulan Babbar Sallah lafiya. Alhamdu lillah. Duk da dai...
Read moreAbba Kyari: Ya Kamata A Duba Lamarinsa Da Adalci Daga Abdulhadi Ahmad Bawa Da fatar mun gama aiyukan ibadah da kuma shagulgulan Babbar Sallah lafiya. Alhamdu lillah. Duk da dai...
Read moreDaga Abdullahi I. Mahuta Wata rana a makarantar manya, malamin koyar da Darasin Sanin Halayyar Ɗan Adam (Psychology) ya shiga aji ya ce: "yau za mu yi wani wasa!" Malam...
Read moreTunawa Da Umar Sa'idu Tudunwada ~~~~~~~ Baituka 11 domin ta'aziyyar Gwarzon Ɗan Jarida, U.S.T. Ya rasu ranar Lahadi 30-06-2019 27-Shawwal-1440 (BH) ~~~~~~~ Bawan Allah kai da kanka, U.S.T. kai ne...
Read moreDaga Bashir Yahuza Malumfashi Sufeto-Janar na 'Yan Sandan Najeriya na riƙon ƙwarya, Olukayode Adeolu Egbetokun ya bayyana cewa ya shirya tsaf a ƙudurinsa na kawo canje-canje da za su sauya...
Read moreDaga Bashir Yahuza Malumfashi Fitaccen ɗan fim kuma Furodusa, Alhaji Hamisu Lamiɗo Iyan-tama ya koka da halayyar 'yan kasuwa a Najeriya, inda ya ce ba su da tausayi wajen tsauwala...
Read moreD Masallata aga Bashir Yahuza Malumfashi A yau Juma'a, 12 ga Zulhijja, 1444 (Hijriyya), 30 ga Yuni, 2023 (Miladiyya), Limamin Masallacin Eriya Malumfashi, Sheikh Mutawakkilu Mustapha ya gabatar da huɗuba...
Read moreDaga Yaseer Haruna Attajiri Ɗanjuma Adamu Dabo ya fitar da zunzurutun kuɗi Naira miliyan ashirin da biyu, ya bayar domin a nemi mabuƙata da marayu a raba musu, a dukkan...
Read moreMarubutan Hausa sun kafa gidauniya domin tallafa wa iyalan marigayi Auwal Garba Ɗanbarno, wanda Allah Ya amshi ransa a kwanakin baya, a sanadiyyar haɗarin mota. A saƙon marubutan, suna cewa:...
Read moreDaga Abbas Ɗalibi Maimakon Gwamnan Jihar Kano, Abba Gida Gida ya kwashi masu First Class ya ɗebe miliyoyin daloli ya biya masu karatu a jami'o'in ƙasashen waje, gara ya kwashi...
Read moreDaga Bashir Yahuza Malumfashi ~~~~~~~ Idan kana neman marubucin Hausa da ke koyi sau da ƙafa da salon marigayi Abubakar Imam a wannan zamanin, to idan ka ga Zakariyya Haruna...
Read more© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi
© 2023 Taskar Gizago - Ilimi da Nishadi